Gaskiyar Magana game da 'yancin kan Najeriya
HTML-код
- Опубликовано: 4 окт 2024
- Najeriya ta cika shekaru 64 da samun 'yancin kai daga turwan Burtaniya.
Wasu dai na yabo, wasu kuma na suka. Mun tattauna da Farfesa Kamli Sani Fagge, masanin siyasa a jami'ar Bayero da ke a Kano.