Huɗubar Juma'a Tare Da Dr Idris Abduaziz Dutsen Tanshi
HTML-код
- Опубликовано: 19 сен 2024
- #trendingshorts #tamil #kaduna #kano #prismlivestudio #sub #subscribe #bauchi #treanding #channelsubscribe #bauchi #kano #subscribe #sub #trendingshorts #channelsubscribe #tamil #treanding #kaduna #prismlivestudio #kaduna #bauchi #kano #subscribe #treanding #sub #tamil #channelsubscribe #trendingshorts #prismlivestudio #kaduna #bauchi #kano #subscribe #treanding #tamil #channelsubscribe #sub #trendingshorts #prismlivestudio #kaduna #treanding #bauchi #kano #subscribe #tamil #channelsubscribe #sub #trendingshorts #prismlivestudio #kaduna #kano #bauchi #sub #subscribe #viralvideo #video #viralvideos #viral #prismlivestudio #kaduna #treanding #bauchi #kano #subscribe #tamil #channelsubscribe #sub #trendingshorts #prismlivestudio #viral #viralvideo #viralvideo #viralshort #viralshorts #duet #vital_shark#kano #subscribe #sub #kaduna #tamil #trendingshorts #channelsubscribe #treanding #bauchi #prismlivestudio#kano #kaduna #bauchi #sub #channelsubscribe #tamil #treanding #trendingshorts #subscribe #prismlivestudio
Allah ya saka da alkhairi dr imam idris rana mai rabawa kowa aiki kai kadai gayya
Allah yasaka da alheri Dr tauheed. Da Nisan kwana
ALLAH YASAkA DAALKAIRI ALLAH YAJIQAN MAGABATA AMEEN
Masha Allah
Muna rokon Allah ubangiji ya kareka da kariyansa Ameen 🤲🏽
Dr Tauheed
Allah subhanahu wata'ala yasaka maka da Alkhayri❤.
Allah ya kara wa mallam lafiya da karfin iimani
Allah ya saka da alheri.
Ba aya ba hadisi sedai labarai
Mu day mana nan a kan bakamu kashi yafi maulidi
Gaskiya ta tabbata mutumin nan dan iskan jaholi ne wato jarabtan da yan maulidi suka samu sabo da allah ba yaso ne ya sa abubuwan nan ke faruwa dasu ke nan koh a taka fahimtar? Toh ga tambaya dr Idris. Masu zuwa church suna cewa allah uku ne Allah na son abunda sukeyi kenan yasa be sa bomb ko hatsari ya same suba? Masu auran jin si ba a jarrabe suba se masu mauludi wannan wane irin hankaline da tinani ne daka. Wannan ai ko yara bazasuyi tinani haka ba. Kuma ni a fahimtata wanda Allah ya keso yafi jarabta
Makiyin iyayen manzon Allah s.a.w
A'a masoyin hadisan manzon Allah SAW da kuma shi kanshi manzon Allahn. Ku dayike jahilai ne Kuma ba kwa son gaskiya sai ku karkatar da magana, Allah ya shiryeku. Dr. Idris Bai taba kin iyayen manzon Allah ba saidai kawai kuyi mishi sharri.
Gaskiya ne@@abdullahiibrahimusman8135
Injika ba, jahili kawai
allah kara lafiya Dr ldriss wlh Gaskiya Gudace Masoyanka Na sauraranka Makiyanka Na sauraranka abamu karatu kyauta abasu karatu kyauta kaikadai Gaiya allah kara kare Manakay Malam
Dr pantami yafi ka komi da komi wawan tsohon najadu kare kawai mummuna dan hassada
Ya fishi munafirci kam
Idi arnen zamani
Ubanka fa, arnen baya ne ko?
Toh jikan Firauna.
@@Speedyvampir2 hmmm