Assalamu alaikum malam barkanmu da wannan lokacin ya ibada allah yakara lafiya da nisan kwana ina da tambaya malam ina da yar uwa ta tsanine sosai bana yimin magana idan namata kuma sai tace ina neman guri idan kuma hallo na bita ayanda take so sai tayi ta fada ina mata gaba kuma dama muna tare da ita Mlm tace natafi daga gidan ta bata kaunata bata kaunar me kaunata mlm nayi nayi mu dai dai ta takiya mlm idan na bita ayanda take so banyi lafiba maana nakyaleta mlm akarami haske dan wlh bana son abin damukeyi atakanin yaya zanyi
to gsky bazai yuwu ba ace kin kyaleta gaba daya koda kuwa ace ke bakida lefi tinda kinyi iya yinki akan hakan to matsalar shine idn kika barta tana cikin fishin ubangiji kinga kuwa bazakiso ace yar uwarki tana a wnnn halin ba dan haka kije ko manya kisamu su shiga maganar dan su daidaita ku ina nufin iyaye kenan
Allah ya barmou da anabbi
Mâcha allah malam ubale yadda kake bamu tarifin annabawan allah munajin dadi sosai allah ya barmu da kwanar annabi S A W 🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰
Dan allah Dan annabi ka taimakamin da labar malam ubale alfarmar wannan wata 🙏🙏🙏🙏🙏
صلى الله عليه وسلم
Allah yaqarawa Annabi kusanci Sallallahu alaihi wasallam ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️💯💯💯
Masha allah Malan allah yakarama lafiya danisankuwana Amin ya allah wallahi munagodiyasosai❤❤
Muna godiya allah ya Kara ilimi
Allah yakarah basira
Amen Suma amen
Masha Allah ❤❤❤❤🤲🤲🤲
Masha Allah ❤
Macha allah
🥰🥰🥰🥰🥰🙏🙏🙏👍
Macha Allah ❤❤❤
Allah ya Qara lafiya
❤❤❤
❤❤❤❤❤❤❤
Assalamu alaikum malam barkanmu da wannan lokacin ya ibada allah yakara lafiya da nisan kwana ina da tambaya malam ina da yar uwa ta tsanine sosai bana yimin magana idan namata kuma sai tace ina neman guri idan kuma hallo na bita ayanda take so sai tayi ta fada ina mata gaba kuma dama muna tare da ita Mlm tace natafi daga gidan ta bata kaunata bata kaunar me kaunata mlm nayi nayi mu dai dai ta takiya mlm idan na bita ayanda take so banyi lafiba maana nakyaleta mlm akarami haske dan wlh bana son abin damukeyi atakanin yaya zanyi
to gsky bazai yuwu ba ace kin kyaleta gaba daya koda kuwa ace ke bakida lefi tinda kinyi iya yinki akan hakan to matsalar shine idn kika barta tana cikin fishin ubangiji kinga kuwa bazakiso ace yar uwarki tana a wnnn halin ba dan haka kije ko manya kisamu su shiga maganar dan su daidaita ku ina nufin iyaye kenan
Salam
Astmafw❤❤❤❤