Gaskiya ara'ayina bazan iya sakin matata sabida iyayne zasu tsinemin ba,sannan yakamata kusani soyayyar jigon rayuwace idan da kaddarar karar kwana zasu iya rasa ransu sabida rasa abinda sukeso,shi mai kudi bai samuba kuma yayi sanadin rabasu da rayuwarsu,wannan idan da ya barsu a yadda suke zaune lfy bawani abu da zai biyo baya sai alkhairi,rabida zaman lfy yafi zama dan sarki ko nace yafi zama sarkin gaba daya.Kudi suna sayan soyayya amma soyayyar karya da kwadayi da son rai ba soyayyar gaskiyaba.ita soyayya ta gaskiya itace farin ciki da zaman lfyr masoya har karshen rayuwa idan anginata akan tubalin gaskiya.
I have never commented on any Hausa movie and frankly I know my comment will not matter. My opinion on the movie is that, the story line was good but the ending is extremely bad. Badamasi could have involved Hisbah when his parents wanted him to divorce his wife. And there is no reason for his parents at the end of the day to agree to the marriage between Badamasi and Alh's daughter. Alh. Sammani previously intend to kill their son and that was the reason the instructed him to divorce her. How can someone that wanted your son dead offer you money and you accept graciously? This doesn't make sense to me at all. I enjoy watching Hausa movies but things like this actually annoy me. I wish I can work with some Hausa script writers to correct errors like these
I concur with everything you've said. They keep mentioning hisbah but couldn't even at least show their office or a glimpse of their member. And what makes badamasi's father in-law ultimately jump to the conclusion that alhaji sammani is a good man and force his daughter to marry him after what transferred between them. Is completely nonsensical. Cuz, Any person that caused such stir should not be regard as a good person.
I second ur opinion, it an interesting movie but so annoying and didn't end well. He could have fine away to run away with his wife in the first place therefore stops the threat and pressure Alhajs put on him and his wife, he could have fought harder and involve Hisbah but "No" He allowed his greedy parents and little threat to break them.
Gaskiya Wanda ya shirya draman baidaceba Saboda an fifita kudi akan saba wa ubangiji domin babu musulunci da yace mutum Don yanada kudi yasa a raba auren ma aurata kuma shi ya aureta Yakamata kununa abin zai Koda iyaye zasuyi tsinuwa Saboda ba a biyya Ga abin hallitta Don saba wa mahliici. Kuma tsinuwa baya kama mutum sai da hakki. Shi bashi da hakkin iyayen bare tsinuwa yakamashi Yakamata ku gyra. Allah yasa mudace.
The lesson of this movie is that, what God has ordained no man can change but I hv been angry from the beginning of this movie to the ending. Wallaahi, Alhaji deserves to learn a lesson from his greedy attitude and his daughter even though she's innocent has to know that not everything she wants she can get. Also it's so obvious that Badamasi's ex wife still loves him , marry Alhaji daughter won't be a very good idea cuz it will make the woman wants to get closer to him again.
Gaskiya labarin film din yayi daga farko amma yadda karshen film din yayi baiyi kyau ba saboda yakamata a nunawa Alh Sammani cewa bakomai mutum yake nema ya samu ba, Kenan a labarin an nuna mai kudi yana da ikon yin abinda yaga dama koda sabon Allah ne kuma ya zauna lfy? Gaskiya baiyi ba an nuna abinda yayi daidai ne kuma zai iya siyan duk abinda yake so, gaskiya karshen film baiyi kyau ba
Haduwar Aminu Sharif da Ali nuhu na ci dariya ba 'yar kadan ba wallahi,😂😂😂 Allah ya taimaka dan Allah ku daure ku ringa yin film's Kamar haka in kuna yi Kamar haka dole a yaba Muku 😂😂😂 from Egypt 🇪🇬
Film yayi kyau amma anyi kuskure wajen rashin nuna mana inda Ali nuhu ya fara haduwa da yar Sammani a matsayin budurwarsa,se kawai muka ga ta kirashi motarta talalace.
Mene ampanin wannan drama, gaskiya marubucin labarin ya kamata a nuna sakamako mummuna ga Alh. Sammani, qin nuna hakan zai bude kofa ga masu wannan halin banza. Mene jigon labarin?!
Assalamu alaikum wa rahmatullahi wa barakaatuhu kazamin shiri yai kyau matuka, sai dai yakamata ayi 3/4 dan in anbarshi haka ma'anarsa bata cikaba. Mariya Sulaiman Maigida.
Wannan shiri Yayi Kyau sosai ta 6abgaran, Aminu Sharif, hajara Usman,Bashir na yaya, fati washa, Domin su ne dalilin da suka sa rikadawa yayi nasara Akan Ali nuhu. Da ace irin haka kuke yin shirye shiryan ku Ni a ganina babu Wanda ba zai yabe ku ba gaskiya. Allah ya Kara basira Allah ya Kawo Kasuwa daga Egypt 🇪🇬
Kuna tsara film anma a wannan karan film kin bayyi kyau ba saboda kunyi akan tsari guda , kenan kun nuna may kudi yana samun komi a rayuwa, ya kamata ace ya nemi wani abu ya rasa ...
Ya kamata atcher elhaj sanmani yayi nadama ya kouma gane tchewa ya saba wa Allah wajan raba auran badamasi ....nice film🤩🤩
Ai shi me Kallo dama yasan karshen Alhaji sammani bawai sai sun nuna maka, saboda in suka ce zasu haska maka nadamar sa ba lallai ya burge me Kallo ba
gaskiya wannan shiri haukane kawai aciki
Wannan film gaskiya bai yiba bashida wani maana kenan in mutum yana da kudi shikenan dole saiya sami duk abibda yakeso
Gaskiya wannan movie din ba ma'ana at all, badamasi ya kwaro da yawa kowane Rainin wayo shi.
Gaskiya wannan shirin ya burgeni
From 🇱🇾
Wlh nidi tasharnanta amat tanabirgeni whl kuma banidatashar danaki yawan kallo kullum samadaku 💯💯💯💯💯👍
👍
Wanna hakane
Alhaji ka yi day day
Gaskiya yayi kyau sosai Allah ya Kara basira saidai ya kamata ayo cigabanshi
Duk inda kakai da jindadin kallan filim din hausa sai sun rage maka jindadinsa ta rashin fadada tinaninsu. Yakamata ace yafi haka tsayi filim din 💔😢
Wani abu dai sai a film
Gaskiya wanan film din baikamata agamashe awanan lokacin ba
A duniya kawai ka nemi kudi 😅😅
Gaskiya ara'ayina bazan iya sakin matata sabida iyayne zasu tsinemin ba,sannan yakamata kusani soyayyar jigon rayuwace idan da kaddarar karar kwana zasu iya rasa ransu sabida rasa abinda sukeso,shi mai kudi bai samuba kuma yayi sanadin rabasu da rayuwarsu,wannan idan da ya barsu a yadda suke zaune lfy bawani abu da zai biyo baya sai alkhairi,rabida zaman lfy yafi zama dan sarki ko nace yafi zama sarkin gaba daya.Kudi suna sayan soyayya amma soyayyar karya da kwadayi da son rai ba soyayyar gaskiyaba.ita soyayya ta gaskiya itace farin ciki da zaman lfyr masoya har karshen rayuwa idan anginata akan tubalin gaskiya.
Hmmmm gsky alhaji sammani kakoyar da marasa ilimi sudaina biyewa San zuciya shikuma badamase yanuna soyayya da darajar mutum tafi kudiB-)🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Very convenient, belief or not wannan shine ainashin abinda yake faruwa in our world today. good job @Alhsheshe @SunusiOscar442
Innalillahi wa inna ilaihirrajioon dan uwa da gaske hakan tana faruwa😪
@@bbmubarakmubarak7899 Wallahi ne fadama
Masha'allah film yadauko kyau dagafarko amma qarshe saihakuri naso acheyaki auren 'yar tashi saboda yagane bakomai akeda kudi akesamuba duk dahaka inajinjina muku dari bisa dari
I have never commented on any Hausa movie and frankly I know my comment will not matter. My opinion on the movie is that, the story line was good but the ending is extremely bad. Badamasi could have involved Hisbah when his parents wanted him to divorce his wife. And there is no reason for his parents at the end of the day to agree to the marriage between Badamasi and Alh's daughter. Alh. Sammani previously intend to kill their son and that was the reason the instructed him to divorce her. How can someone that wanted your son dead offer you money and you accept graciously? This doesn't make sense to me at all. I enjoy watching Hausa movies but things like this actually annoy me. I wish I can work with some Hausa script writers to correct errors like these
You're right, I swear
Good
true talk
I concur with everything you've said. They keep mentioning hisbah but couldn't even at least show their office or a glimpse of their member. And what makes badamasi's father in-law ultimately jump to the conclusion that alhaji sammani is a good man and force his daughter to marry him after what transferred between them. Is completely nonsensical. Cuz, Any person that caused such stir should not be regard as a good person.
I second ur opinion, it an interesting movie but so annoying and didn't end well. He could have fine away to run away with his wife in the first place therefore stops the threat and pressure Alhajs put on him and his wife, he could have fought harder and involve Hisbah but "No" He allowed his greedy parents and little threat to break them.
Masha Allah gsky film yayi kyau sosai da sosai ga ma'na Allah yakara basira
More effort Allah karo fahimta
Gaskiya Wanda ya shirya draman baidaceba
Saboda an fifita kudi akan saba wa ubangiji domin babu musulunci da yace mutum Don yanada kudi yasa a raba auren ma aurata kuma shi ya aureta
Yakamata kununa abin zai Koda iyaye zasuyi tsinuwa
Saboda ba a biyya Ga abin hallitta Don saba wa mahliici.
Kuma tsinuwa baya kama mutum sai da hakki.
Shi bashi da hakkin iyayen bare tsinuwa yakamashi
Yakamata ku gyra.
Allah yasa mudace.
Nice movie watch live from Amman Jordan
Muna godiya sosai amart entertainment 🤗🤗
🙏
The lesson of this movie is that, what God has ordained no man can change but I hv been angry from the beginning of this movie to the ending. Wallaahi, Alhaji deserves to learn a lesson from his greedy attitude and his daughter even though she's innocent has to know that not everything she wants she can get. Also it's so obvious that Badamasi's ex wife still loves him , marry Alhaji daughter won't be a very good idea cuz it will make the woman wants to get closer to him again.
Merci
Wan nan Wanda ya tsara chirinwan nan allah wadanchi hal iyayen nachi achiri
Yayi
Gaskiya labarin film din yayi daga farko amma yadda karshen film din yayi baiyi kyau ba saboda yakamata a nunawa Alh Sammani cewa bakomai mutum yake nema ya samu ba, Kenan a labarin an nuna mai kudi yana da ikon yin abinda yaga dama koda sabon Allah ne kuma ya zauna lfy? Gaskiya baiyi ba an nuna abinda yayi daidai ne kuma zai iya siyan duk abinda yake so, gaskiya karshen film baiyi kyau ba
Nice film Allah ya kara basira
Wawayi wlh beyiba
Amart dasauran jarumai ka man yaya Ali washa Allah ya kara basira ameen
Ameen mungode sosai
Masha allah allah yatemaka
very good my actor momo nice firms
Gaskia banji dadi kartchan wanan film ba,ya Kamata elhaj Yasan kudi ba komay souke badawaba...
Gaskiya
ما. شاء. الله. ♥️♥️
Baza ataba gane Ku ba kuche So karyanée kuma kuche So gaskiyane
Allah taimaka 😢😢
Haduwar Aminu Sharif da Ali nuhu na ci dariya ba 'yar kadan ba wallahi,😂😂😂 Allah ya taimaka dan Allah ku daure ku ringa yin film's Kamar haka in kuna yi Kamar haka dole a yaba Muku 😂😂😂 from Egypt 🇪🇬
Film yayi kyau
amma anyi kuskure wajen rashin nuna mana inda Ali nuhu ya fara haduwa da yar Sammani a matsayin budurwarsa,se kawai muka ga ta kirashi motarta talalace.
Mene ampanin wannan drama, gaskiya marubucin labarin ya kamata a nuna sakamako mummuna ga Alh. Sammani, qin nuna hakan zai bude kofa ga masu wannan halin banza. Mene jigon labarin?!
Wllhi hakane
Gaskiyane wlh
You said it all wallahi!!!
Masha Allah tabarakallah godiyya muke Allah yasaka
Masha Allah
Assalamu alaikum wa rahmatullahi wa barakaatuhu kazamin shiri yai kyau matuka, sai dai yakamata ayi 3/4 dan in anbarshi haka ma'anarsa bata cikaba. Mariya Sulaiman Maigida.
Goo
wannan baiba chirin
Yayi
Masha Allah allah yara basira
Mâsha Allah 🤗❣️❣️
الله. يعاطيك. العافيه. ♥️♥️
Very important
Masha Allah film kin yayi wly
🥰😍💓
Nagode Allah kara basira da firma da daukaka💅🙏
😅😅🤣 ali nuhu aminu 😀😀😀
جزاك. الله. الف. خير. ♥️♥️
على بركه الله
Kaico!!! Daga farko yayi dadi amma daga karshe yayi doooyi 💨
Gaskiya actors din sun san ayki su!
masha allah 🥀🥀
Haniya tace bakin ciki zakayimuna
Nice movie
Meyasa wai film din hausa ba A karashene..?
Masha Allah Allah yakara daukaka ❤
Ameen
Tab wannan shirin
Film yayi kyau saidae agaskiya babu ma'ana
wanan film akwai abin alajabi akwai dariya
Hauwa😂😂😂
Please menene sunan film din nan ?
❤❤❤❤❤😂😂😂
Matsalar dai bakwa nuna karshen film wlh haussa films
Film yayi Allah yaqara basira 😗😙
كل شئ علي مايرام
Humm saï à hankali
Aslm👍💘💘
Amart akwai labari dana rubuta zanturo makushi
Film yayi kyau saidai Yakamata ace Ali nuhu yasan ko Wanene babanta kamin yaje gidan tunda an nuna sanannene.
Kwarai kam
Wannan shiri Yayi Kyau sosai ta 6abgaran, Aminu Sharif, hajara Usman,Bashir na yaya, fati washa, Domin su ne dalilin da suka sa rikadawa yayi nasara Akan Ali nuhu. Da ace irin haka kuke yin shirye shiryan ku Ni a ganina babu Wanda ba zai yabe ku ba gaskiya. Allah ya Kara basira Allah ya Kawo Kasuwa daga Egypt 🇪🇬
WAINAN BA UWAR AR ZIQIBA CE BA
💯💯💯💯💯💯💯💯👍👍👍👍👍👍
Aslm wai meyassne film din gobarar titi bai fitoba haryanzu?
Barka dasala
مشالله تبارك الله
Wanan flm yayi
😭❤😭❤
😃😃😃😃😃😃
Xva
Guda. Varanasi
Guda. Varanasi
👍👍👍
Oh non, karshin bayi ma'ana ba,kun nuna cewa kudi ya'iya baka komai a duniya, abinda ba haka bane🙄
Dadin kowa
جميل جدا
Shi talaka bai dawani yanci kenan matukar Allah bai azurtashi ba? Iyaye a kaucewa san kudi.
Kuna tsara film anma a wannan karan film kin bayyi kyau ba saboda kunyi akan tsari guda , kenan kun nuna may kudi yana samun komi a rayuwa, ya kamata ace ya nemi wani abu ya rasa ...
@
Oumarou Moussa Abdoulkader wannan shinee ainashin abinda ke faruwa a duniyar mu ta yau. believed that.
Na fahimta anma abinda nike so in fadi shine , ya kamata ace Alhadji Sammani ya gane kuran sa
Ba ma haka kadai ba,ya kamata ko dan raba aure da yayi a nuna baiyi daidai ba. Haba the ending though...
@@maryamaminu7193 kinada gaskiya wannan film an rago abu buwa dadama, an gaisheki
Film yayi sosai
Guda Bahamas 6
Masha Allah mungode
المفروض يكون فيه جزء5مو معقوله تكون النهايه كذا
🙂💔
Dakyau
MASAH Allah ♥️♥️
malama rabbi,atu ya garin ya kuma yanajin sanyi da muke ciki Allah yai mana tai mako
الحمد. الله. ♥️
امين. يارب. ♥️🤲🏽
KAZAMINSIRI
Thank you
Rika dawa ka iya aktin
مش حلو مراا لأنه مافي تكمله
Tnxx 💘
Film yayi kyaw sosai