Koyawa yara Zagin Manzon Allah kamar yanda kuka koya yaranku su Abdul inyass Sannan maganar gomi Shaikh Gomi ya wucika wallahy tun yana raye kakasa ga yayansa kakasa ga jikokin sa kakasa komaii
Ni kunyama yabani tsohonnan kai dahiru aji tsoron Allah Sheikh Abubakar Gumi Wallahi yafika mutunci da kima a duniya kai da kake mayan kudi da Sheikh Jafar ya gaiyaceka mukabula meyasa kaki zuwa sai ta tsuniyan banza mara anfani Wallahi mabiyanku in basu bar muku sujjada ba hm sai......
Stoho zai mutu da haushin bawan Allah, kullum Sai misalai babu littafi guda 1 daya wallafa, Kuma kasani alfahari da yawan dukiya da dange sun shagaltar dasu daga bautar Allah
Allah sarki allah mahmud gumi yarabamu da alfahri domin yana bata ayki sanan gummi ya karantadda al-umma cikin karamin lokaci da koyi wani yayi dachi da al-umma taci gaba sayday kach
Uhmmm Lallai izala ta gama da kai Hhh Ai ba nan Allah yayi alqawalin zai daura gaskiya akan qarya Sannan a nan ka nuna cewa shaikh yana sahih bukhari sai kuka fara Muwadda kenan don su gumi ne kuka fara karatu Masha Allah natija ta fito
Yiwa mutane karya da zaginsu basai taba janyo wa mutum yaradar Allah ba. Kuma yin fito na fito da sunnan manzon Allah halakace babba. Allah yaganar da malam tahanyar amfani da iliminsa yadda yadace......... Allah ya yafe mu Kuma yaganar damu hanyar kwarai.
Ina littafinka na tafsiri wanda kai sheik Dahiru Usman Bauchi ka rubuta, mude munsan Marigayi Sheik Abubakar Mahmud Gumi Yanada littattafai Kamar RADDUL AZHAN littafin tafsiri
Ai wallafa littatafai kowa zai iya. Kasan an tambayi imam Shafi'i littatafai nawa ya rubuta. Ya Che rubuta litafi ba shi ne Aikin ba. Wallafa Mazaje shi ne aiki.
KAJI TSORON ALLAH SHAIKH GUMI YA RASU KAR KAY MI SHI CHARI . KUMA SAUDIA SUNNAH NE . KU MA SUN YARDA DA OZALA. BA SU YARDA DA DARIKA IN BA HAKANE. KA JE SZUDIA KAYI WAZIFA KA GANI BALA'I
May Allah Bless u Protect u Grant u every whe u re Allah protect u agains evil verdect nd enemens,and Allah gave u long life,we loves u nd we gonna loves u tin end our time.
Subhanallah 😳. Allah ka hada kan musulmai. Sheikh Gumi ya rasu Allah ya masa rahama. Mallam kaji ysoron Allah ga tsufa ya zo ma ka Amma har yanzu kana gaba da Gumi. Wa’iya zubillah😭😭😭😭
Abubakar Zayyana kai anma wawa ne ko kenan annabawan da suka yi shekaru daruruwa ba mutanan kirki bane soko abun da ake magana kenan baku da ilimi sai na zagi wawaye
Tabbas Sheik Dahiru kai malamine mai ilmi. Amma ka sani, da ku da Izalar da kake suka duk daya ne, domin dukkanku kungiyoyine wadanda suka fito bayan Annabi Muhammad (SAW) da tabi'ai. Ku kuka fara zuwa da nau'in bauta da zikirai wadanda aka kirkiro muku daga wuraren wadanda ma ba musulmai bane. Su dai wadannan da suka kawo muku dariku su suka koma suka kawo izalar asali. Don me, don kawo tashin hankula da kashekashe. Ko da dariku masu nau'in bauta daban da sunna izala kuma da kira a guji dariku don ba musulunci bace. Daga baya izala ta rabe biyu. Bari daya masu tafiya irin ta darika daya kuma da suka ware suka koma ga zahirin kiran musulunci. Malam gaskiya mun yarda kai mai ilimine kuma 'ya'yanka masu ilimine. Amma mun sani Malam, daga tsangayarka ba mu taba jin wani wanda ba jininka ba ya zama mai ilimi. Mun sani malam, yawan ilmi ba shine tabbacin mutaum shiryayye bane. Wanann ya hada da kiristanci, musulunci, boko da sauran dukkan nau'in ilimi. An so mai ilmi ya zama mai bin hanyar gaskiya, domin ya karanta ya santa.
Allah sarki, yana da kyau ka je makaranta don sai da ilmi akan fahimci addini .Na tabbata ba ka isa ka ce shehu Danfodio da dan uwansa Abdullahin Gwandu da sauran ire irensu ba musulmai ba ne,to yan dariqa ne. Me za ka CE akan haka?
kaji tsoran allah ka daina zagin malami kasani cewa zakuyi sha ri a da shi a gaban allah ranar gobe alkiya zakanuna inda ya zama janata shi kabi gwambe kirikiri yake futowa ya zagesu meyasa bakuce masa janata ba ittako rabbakun
gaskiya mallam na dauka baka da irin wannan son zuciyar ashe kai ma kana da son zuciya haka duk da tsufanka mutum ya rasu shekaru masu yawa amma har yanzu kana adawa dashi da sunan addini, kana kare muradun shehu inyass sukuma suna kare muradin Annabi muhammadu (SAW)
Ridwan Usman auzubillahi bai kamata ka fadi haka ba kai cikakken jahili ne baka san me kakeyi ba indae kace gumi ne yake kare sunnan annabi mutumin da yace siyasa tapi sallah me yafi wannan jahilci? Mutumin da yace masu maulidin annabi kafurai neh lalle ka cika jahili wlhy
Malam ka ji tsoron Allah.A wurinka krista ya fi dan izala.Kuma ka goyi bayan yan shi'a masu zagin sahhabai.Wannan musulunci ne?Allah ya shiryadda mu gabadaya.
Allah ya shirya mu kan tafarki madaidaici Allah ya daukaka Ahlil sunna har Abada zamanin ku ya huce har Abada insha Allah, Allah kaji kan malam jafar
Mash Allah alhamdu lillah Mal Allah yasa da mafifichin alkairi bijahi maulana Muhammadu rasulillah S A W 👍🙏
Koyawa yara Zagin Manzon Allah kamar yanda kuka koya yaranku su Abdul inyass Sannan maganar gomi Shaikh Gomi ya wucika wallahy tun yana raye kakasa ga yayansa kakasa ga jikokin sa kakasa komaii
Ni kunyama yabani tsohonnan kai dahiru aji tsoron Allah Sheikh Abubakar Gumi Wallahi yafika mutunci da kima a duniya kai da kake mayan kudi da Sheikh Jafar ya gaiyaceka mukabula meyasa kaki zuwa sai ta tsuniyan banza mara anfani Wallahi mabiyanku in basu bar muku sujjada ba hm sai......
Kabiru Salisu agidan uwarka ba
to salisunedai yafi mutunci
Allah ya saka da alheri ya maulana
Stoho zai mutu da haushin bawan Allah, kullum Sai misalai babu littafi guda 1 daya wallafa, Kuma kasani alfahari da yawan dukiya da dange sun shagaltar dasu daga bautar Allah
Allah yakarawa sheikh Dahiru bauchi Lafiya Dan alfarmar manzon Allah s a w
Nagode da kiristoci Na gonnin gora dasuka karkashe en uwansu masu maulidi tunda wanna tsohon banzan waida Dan izala gara Krista
Allah yakarawa shehu lafiya da Nisan Kwana alfarman sayyadina rasulillah s. A. W
Allah sarki allah mahmud gumi yarabamu da alfahri domin yana bata ayki sanan gummi ya karantadda al-umma cikin karamin lokaci da koyi wani yayi dachi da al-umma taci gaba sayday kach
Allah kara shirya damu ya tabbatar damu a kan hanyar shiriya.
Uhmmm Lallai izala ta gama da kai Hhh Ai ba nan Allah yayi alqawalin zai daura gaskiya akan qarya Sannan a nan ka nuna cewa shaikh yana sahih bukhari sai kuka fara Muwadda kenan don su gumi ne kuka fara karatu Masha Allah natija ta fito
Attention
Gazali Abubakar karya kakeyi wlhy waye gumi? Wanda yake shiryar da mutane hanyan wuta
Allah karamaka lafiya da tsawon kwana amiin
Shehu ikon Allah ,Allah ya ja kwana ya Kara kusanchi
ya allah ka shiriyi malamam tidjaniya su na tin giaran annabi
Mâcha allah allah karèmouna kay y’a maolana
Yiwa mutane karya da zaginsu basai taba janyo wa mutum yaradar Allah ba. Kuma yin fito na fito da sunnan manzon Allah halakace babba. Allah yaganar da malam tahanyar amfani da iliminsa yadda yadace......... Allah ya yafe mu Kuma yaganar damu hanyar kwarai.
Allah ya karemu daga dafin izala
Allah ya Kara maka lafiya da Nissan kwana bijahi Sayyiduna Rasulillah (s.a.w.w)
Allah y Kara lfy babanmu sheikh Dahiru Usman bauchi.Allah y ja kwanan ka.
Malam ba maganan ba sonku bane.
Maganan harkanku ba gaskia a chiki.
Mugodiya Shehu
dahiru usmanu bauchi
WALLLAHI KU YEN BIDIA NE AMAN
MALAM ABUBAKAR MAHMUD GUMI MALAMIN DUNYA NE.
KAY KO SHEHI KA JI TSORON ALLAH KA GAYI GASKYA KAJI
Ina littafinka na tafsiri wanda kai sheik Dahiru Usman Bauchi ka rubuta, mude munsan Marigayi Sheik Abubakar Mahmud Gumi Yanada littattafai Kamar RADDUL AZHAN littafin tafsiri
Ai wallafa littatafai kowa zai iya. Kasan an tambayi imam Shafi'i littatafai nawa ya rubuta. Ya Che rubuta litafi ba shi ne Aikin ba. Wallafa Mazaje shi ne aiki.
👍
Allah yasaka da alkairi shehu
Allah yakaraw malam lafiya da nisan kwana
KAJI TSORON ALLAH SHAIKH GUMI YA RASU KAR KAY MI SHI CHARI .
KUMA SAUDIA SUNNAH NE .
KU MA SUN YARDA DA OZALA.
BA SU YARDA DA DARIKA IN BA HAKANE.
KA JE SZUDIA KAYI WAZIFA KA GANI BALA'I
May Allah Bless u Protect u Grant u every whe u re Allah protect u agains evil verdect nd enemens,and Allah gave u long life,we loves u nd we gonna loves u tin end our time.
Tun da izala ta bayyana a Nigeria "tarbiyya ta lalace"
Allah yakara wa shehu lfy
amin dan uwa.
Wallahi chigowar izala alkairine a nageria idan izala ba gaskiyaceba miye zaisa koulloun siyita karouwa
🤣🤣🤣🤣🤣🤣
you are a hero. you never back down despite your disability. God bless your journey to his destination.
kart tar wee
Subhanallah 😳. Allah ka hada kan musulmai. Sheikh Gumi ya rasu Allah ya masa rahama. Mallam kaji ysoron Allah ga tsufa ya zo ma ka Amma har yanzu kana gaba da Gumi. Wa’iya zubillah😭😭😭😭
Nnioo
Allah yakara lfy maulana
Haba shehi. Afadi Gaskiya kodan asamu tsira alahira
Allah ya saka da alheri chechou Allah ya kara karama ya kara lafiya...
Lawali.merci. Merci beaucoup shek.ussman
Tsoho kaji tsoron Allaah
uwarka ubanka suji tsoron allah.
@@abdulrahmanyushau8300 zagi ko??????¿¿???????????????
kunsan ance mutanen kirki basu dadewa duniya ... Allah Ka raba Mu da son zuciya irinta wannan tsohon ... ameen
Abubakar Zayyana Allah yaganar da kai
Abubakar Zayyana kai anma wawa ne ko kenan annabawan da suka yi shekaru daruruwa ba mutanan kirki bane soko abun da ake magana kenan baku da ilimi sai na zagi wawaye
Abubakar Zayyana hattara
Abubakar Zayyana Allah sa kamutu gobe kace ameeen
uwakace tsohuwar maison zuciya tunda tabar danta zai tsufa acikin duhun jahilci.
Allah yaqarama malan lafiya da nisan kwana
Allah yajamana kwanan shehu yaqara masa lfy
mungode yayi daidai.amin.
Shihu.allah.gatanaka.munagadi
MALAM mai misali ke nan.ALLAH Yasherye mu kan sunna.
Allah sakada alkairi
kaji tsoron ALLAH Dahirrrrrrrrrrrrrr..........................
kafara fadawa uwarka da ubanka.
Kai baban ta tsuniya
👊👊👊🤛🤛🤛🔧🔧🔧🗡️🗡️🗡️
Mach'allah 🙏🇸🇳🇸🇳
kana da son da yawa wallahi kuma wannan abin takaici ne
Allah kara kusenci shehu
macha Allah Allah chitabatamuna da alhery
Mey God send the bonus to him
Allah yakara lfy
IZALA MU NA SON ANNABI MU NA BI CHI
Allah yakara lafiya Mallam
Allah kara lafiya da Nisan kwana malam ina yinka allah sa mudace
allah ka shiye mou ka shiryi malam tidjaniya ( maigouma ka touba kouma ka gagawta )
Ad
اللهم صلِ وسلم وبـارك على ســيدنا محــمد 💚🤍🌱
اللــَّــــه أكبــر 🤍🌱
Dahiru Bauchi Wallahi duk wannan labari qaryane da sharri sannan Wallahi dandan Malan Gummi yafika Ilmi kai kuma kafishi iya bada labari da tatsuniya
ALLAH YASHIYE KA
ALIYU ALHAZZAI waye dan malam gumi jahili ne agaban shehu wawa kai har kasan miye ilimi ana tona muku asiri shegu yan boko haram
Mugun tsoho
ALIYU ALHAZZAI hattara
jalin inane kai daga wace jahila kafuto,wane jahili yakoyar gakai,shashan banza shashan yofi,kai magana ta ilmi abaka amsa.
Mallan kaji tsoron haduwar ka da Allah! Idan baka tuba ba ka mutu da wannan akida sai dai Allah ya gyara.
Musa Muhammad Allah sa duk wani dan darika yamutu da ciwon zikiri
kai shashasha kaje kanemi yan tasha irinka,takkwali.
أستغفر اللــــه العظيم
Masha Allah ❤❤❤
Masha Allah maulana
IZALA SU AHLU DUNNA NE DARIQA KO BATACE
Allah yajikan sheikh abubakar gumi
Allah ya gikan Malam gumi
Ameen
Allah ya shiye ka
GOD BLESS YOU MALAM USMAN BAUCHI.
Shk,bayan kace gara kafiri akan dan izala ama har kana da bakin magana akan shk gumi,shk ya kamata kayi hatara saboda girma yazo,allah ya kyauta
Allah ya ja kwana
Assallamu alaikum waramatulahi ta'ala wa barka tuhu jama'at muslim Allah ubangiji ya tsayar dan mu akan hanya madaidai ciya.
wallahi ku koma ga ALLAH na ranste kubar bin shehu KU bi ALLAH
SAI KUTAYIN KOTANCE KOTANCE no proof
Allah yay maka albarka
Mustapha Babayo proof karba kuke wawaye
Wawan banza Jahili
Alhamdulillah kai ka san mune masu
Mune masu bin Allah da manzonsa ta hanyar da Allah ya ce, " fattabi sabil man anaba ilayya ".
Yayi
Tabbas Sheik Dahiru kai malamine mai ilmi. Amma ka sani, da ku da Izalar da kake suka duk daya ne, domin dukkanku kungiyoyine wadanda suka fito bayan Annabi Muhammad (SAW) da tabi'ai. Ku kuka fara zuwa da nau'in bauta da zikirai wadanda aka kirkiro muku daga wuraren wadanda ma ba musulmai bane. Su dai wadannan da suka kawo muku dariku su suka koma suka kawo izalar asali. Don me, don kawo tashin hankula da kashekashe. Ko da dariku masu nau'in bauta daban da sunna izala kuma da kira a guji dariku don ba musulunci bace. Daga baya izala ta rabe biyu. Bari daya masu tafiya irin ta darika daya kuma da suka ware suka koma ga zahirin kiran musulunci. Malam gaskiya mun yarda kai mai ilimine kuma 'ya'yanka masu ilimine. Amma mun sani Malam, daga tsangayarka ba mu taba jin wani wanda ba jininka ba ya zama mai ilimi. Mun sani malam, yawan ilmi ba shine tabbacin mutaum shiryayye bane. Wanann ya hada da kiristanci, musulunci, boko da sauran dukkan nau'in ilimi. An so mai ilmi ya zama mai bin hanyar gaskiya, domin ya karanta ya santa.
Bakada hujja akoma makaranta , kaidaj kayi takanka
@BUHARI A BARMU kaidai buhari kayitakanka
Darika ba qungiya bace.
Kai takanka.
Allah yaqarama lafiya
Allah sarki, yana da kyau ka je makaranta don sai da ilmi akan fahimci addini .Na tabbata ba ka isa ka ce shehu Danfodio da dan uwansa Abdullahin Gwandu da sauran ire irensu ba musulmai ba ne,to yan dariqa ne. Me za ka CE akan haka?
malam Janata karya ko kunya bakaji haba dai.Kaje kayi karatun na gaskiya . wllhy Allah sai ya nuna maka aniyarka matukar baka tubaba
haka uwarka da ubanka suka koyama jahili.kaje kaduka gaban malamai.
kaji tsoran allah ka daina zagin malami kasani cewa zakuyi sha ri a da shi a gaban allah ranar gobe alkiya zakanuna inda ya zama janata shi kabi gwambe kirikiri yake futowa ya zagesu meyasa bakuce masa janata ba ittako rabbakun
Kwaraine ya shakha Allah yasaka da alheri Amin
Allah saka
ALLAH yashirye ka
Allah ya karawa shehu lafia
Ameen ya hayyu ya qayyum
sheik Allah karamaka lafy
Allah yaqara lafiya moulana
IZALA GASKYA.
IZALA MA TA NADA SAMA DA DUBBUNA MAKARANTUN HADDA
Malam ya kamata a duba wasu kalaman. Allah ya sa mudace
Mallam dan siyasa Mai labari Mai San duniya ma karyaci
Allah karabu mu da son zuciya kabamu dace Jan hadisi da alqur,an
Gaskiya ne malamin allah nagaskiya
Allah ya kara daukaka.
Alhamdulillah
gaskiya mallam na dauka baka da irin wannan son zuciyar ashe kai ma kana da son zuciya haka duk da tsufanka mutum ya rasu shekaru masu yawa amma har yanzu kana adawa dashi da sunan addini, kana kare muradun shehu inyass sukuma suna kare muradin Annabi muhammadu (SAW)
Ridwan Usman auzubillahi bai kamata ka fadi haka ba kai cikakken jahili ne baka san me kakeyi ba indae kace gumi ne yake kare sunnan annabi mutumin da yace siyasa tapi sallah me yafi wannan jahilci? Mutumin da yace masu maulidin annabi kafurai neh lalle ka cika jahili wlhy
Hmm basirah ta kwace wa kare
Masha allah
gaskiya ne chefu
allah chivamou alferi sa amien
Amin
Ameen
Masha Allah
Tsohon Alakwankwan kaji tsoron Allah
Ubanka ne tsohon ala kwankwan banzaye yan boko haram
Dan shegiya ba Dan wahala wlh allah duk sune yan boko haram allah yatsine muku da ku da yan iskan malamanku
Allah yaba mlmn mu lfy
لا إلـه إلا اللــــَّـــه
Macha allah
Tsufa in tayi gardama akwai matsala.Sheikh ayi a hankali.
Masha allaha
allah ya saka da alkhairi
Malam Allah kara lfy
Gsky Dahiru bakajin tsoron Allaah
Muhammad Sulayman Ubanka ma baya soron Allah Wallahi
Ubanka ma bayan soron Allah Wallahi
kaima bakajin tsoron allah,jahili.
allah.ya.kaira.lafiya
Malam ka ji tsoron Allah.A wurinka krista ya fi dan izala.Kuma ka goyi bayan yan shi'a masu zagin sahhabai.Wannan musulunci ne?Allah ya shiryadda mu gabadaya.
Assoumane Salifou yes yayi gaskiya shi dan izalan da yake lafurta mutane fa da dan izala ma gomma kafuri so dubu awurina ko da dan izalan ubanka ne
mai karamah mungode mallam
massawudu abdullah mash alllah
massawudu abdullah کن
beki africa chiné djika anabi ???? inaa lillahi ..sowo kadji tsoro allah
allah ya ja kwana shehu
haba sheih? Allah ya shiryaka. ko kusa ban fahimcin ka ba. yanzu ka ce kafiri ya fi musulmi. subahana lahi. Allah ya fahimta damu gaskiya