@@mahirubilquran A ina ta wuce bayan ga bidiyoyi nan a RUclips ? Kar ka mai damu ƙananan yara malam nan fa media ce ba ɗaki ne daga cikin ɗakunan gidan ka ba
Kai Allah kyauta amma dai dama kanada haushinttane aranka Dan amaganan datayi Banga abunzagi ba to nikamma aganina Kainema yanzu kanuna rashin tarbiyan
Wllh gaskiya kafaɗa ina bayaka 💯+💯 basa kyautawa ko kaɗan nayi burin zama ɗan Film Allah baiyiba ko ince babu abincina aciki ko kuma lokaci ne baiyiba amman wllh koyanzu ƴata ko ɗana sukace sunada sha'awar yin Film in Sha Allah zankaisu suyi zan khaima Ali Nuhu ko Adamu jikokin su indai muna raye kuma sunnuna suna so to angama
❤❤❤❤❤❤inchallah hou kamargobene mouyi aure da hadiza aliy gabon nine mahamadou Salifou ibirahima nizani aure ta hadiza R baba aliy gabon matar mahamadou sale ce nikesonta nachiryadazama da hadiza R baba garamdakam yariyar hadiza nizani chafemiki hawayanki ki a je hankaliki konce nizani aureki
Allah yasakawa hadiza gabon da alhairi shi wanna wawane shashasha ita bazagi tayiba bakama suna tayiba shikuwa dayake mai mummunan zato ne kuma dama dama yasan shi mutumin banza ne bayason adaina fasiqanci daba fasiqi bane sai yace hakane amma idan miji yazo miki kiyi aure kai wallahi sani fasiqine kai bamai son cigaban addiniba maison cigaban al,adane
Gaskiya wannan dai da biyu dama jiranta kakeyi gashi kasamu dama, ta haifi Yara goma sai kace wata a kuya, gaskiya baka kyauta mataba hadiza tanada kirki wlh
Gaskia ta fada kuma saboda ta shiga bashi yake nufin abin yanada kyau ba Kuma shi ta Kare masa ne saboda sharrin film yafi alkhairin sa yawa. Kuma shi mutumin banza NE da har yake cewa zai Kai yarsa Kuma kowa ya sani aure ilimi yafi wannan film din da lalata da da kuke so.
Ka daina yi mata hassada ,abinda ta fada gaskiya ,ko me zaka yi Shawara ta gari ta bayar in ka yarda da kanka ba ka da wani,abun damuwa Allah ya saka miki Gabin Ya baki miji Nagari
A gaskiya ni banga laifin abunda hadiza domin tan bayarta ankayi mi ce ce shawarata game da harkan film tace wa'anda suke ciki tana musu fatan alkairi wa'anda busu shigo ba tace shawarata agare su karshi shigo zaharadini bai kamata kashito kana nuna facin ranka busa abunda ya Shahi jama'a allah shi kyauta Hadiza Gabon allah shi tsar ki amin
Assalamu alaykum waraha matullahi ta'ala wabarakatu" Dan ALLAH dan darajar ANNABI, kuyi hakuri kubar wannan maganar tsakani da ALLAH Zahraddeen Sani super star ne, kuma abunda ya fada yayi gaskia, haka abunda Hadiza Gabon ta fada super star ce kuma itama tayi gsky, kawai dai rashin fahimta ne, amma kowa yayi hakuri dan darajar annabi.
She knows the mistake she did and don't want other to do the same shiyasa ta fadi gaskiya Amma ba Allah a ranku. Mun gode anty hadiza Allah ya yafe miki zunubanki. Darajanki ya karu a idan duniya❤️
Wlh Aisha tsamiya ba mituniya banza ceba kai dai ne mutunen banza don duk chikin yan film babu mai shiga mutunci irin tsamiya wawa kawai kai dai abbaka san abunda kakaiba
Ni kuma rigar da rayya tasa batai mata kyau ba😢kai zaraddee gaskiya ba ka kyautaba kuma ku gurin hukamq akaje baka da gaskiya Itafa batace yan iska ba kaine kace hk
Ikon Allah me yayi zafi haka Dan ta fadi gaskia shikenan sai ka zage ta yar iska har da aibata ikon Allah har gori Hadiza Gabon kar ki yadda wlh ki kaishi kotu kawai
Maganar gabon Gaskiya ce Kuma kin burge ni da Kika iya fadar Gaskiya Allah ya kara Bamu ikon gane Gaskiya tayi magana ne sbd Ita uwa ce kuma kin cika uwa ta gari sbd kece Kikasan asalin darajar haihuwa Kuma Kika amsa sunan iyaye
Idan Hadiza bata taba hira da wanan mutumin ba toh wanan shine dalili yana da haushin bata taba hira dashi ba shine kawai sanan kuma yana musu hassada don Allah yayi musu arxiki har suna iya xuwa wata kasa shi kuwa daga Kaduna sa Kano shine kawai Allah ya rabamu da ciwon xuciya
Aslm da fatan kuna cikin koshin lafiya to ubangiji yakara ma annabi rahama . To Malam Zaharadeen a wanan filin kowa yanada dama ya fadi albarkacin bakin sa ra'ayi ne Kuma Hadiza yaw itace keda tabbacin bada labari na masana'atan film domin ta rayu sossai a ciki badan ta Sami komi a film ba ne bazatayiwa al'umma adalci ba kowa ce sana'a tanada Riba Kuma tana da illa to mine layfin Hadiza domin tagaya ma al'umma illolin sana'ar film Kuma shawara ta bada dubara naga mai hawan kura . Marmakon kazo da zage zage da kakawo muna hujjijin alkhairin da kecikin film to da munyi ayki da hankullan mu sai mu tattance amma kashe idan mutum baida tacewa sai yadoki zafi yayita zage zage abanza . Niday Gargadi ga Hadiza dan Allah karki tankamasa nagaba yayi gaba Kuma Allah ya sakamaki da alkhairi da kokarin taimakawa sauran Yan matan da ke shawara film . Kin sawke hakkin da ke rataye dake
#JUSTICE FOR HADIZA GABON 🇬🇦 WALLAHI ☝🏻 YA CE ZARAFINTA ...BAFA ZAGE HADIZA TAYIBA ... TANADA INCE TAFADA .... RA"AYINTA... MEYE ABIN ZAGE .... HIGH COURT OF LAW JUSTICE ⚖
Kai haba Allah yasa kafahimta Amma ba haka takinufiba Allah yabata miji nagari kuma auri lokacene damutuwa da auri lokacene amma yakamata kayi magana da hankali gaskiya
Wannan gaskiyane Hadiza Gabon Allah ya kamiki miji nagari
don Allah karki bashi amsa ki rabu dashi hasadane
Abin da zaharaddini gaskiya ita kuma gabon nasiha tayi itama akan dede take Allah kashiryemu gaba daya
Ubangiji allah yakasheku a film allah yatasheku afilm
Gaskiya zharaden dama Akau wata Akasa
Gaskiya zaharadeen baka saurari bayanin Gabon ba da kyau.itafa ba tace Haka ba.sai dai in daman kana neman dama na ka zageta.
Kedaici baki fahimce ta ba amman wllh zaharaddin gaskiya ya faɗa wllh abinda suka faɗa ita da raiya sun bani mamaki wai baza su iya auren ɗan Film ba
To zaharaddin maganarka akwai kanshi gaskiya ammafa kazake dayswa😂
Wanda bai san rigimar Amina Amal da Hadiza gabon ba ba zai san abinda Zaharaddini sani ke faɗa ba Allah yasa mu dace
Gaskiya
Dan Allah! bar wannan xancen kada kataso da mummunan musibar da tariga ta wuce
@@mahirubilquran A ina ta wuce bayan ga bidiyoyi nan a RUclips ? Kar ka mai damu ƙananan yara malam nan fa media ce ba ɗaki ne daga cikin ɗakunan gidan ka ba
Gaskiya zahradden babu komai acikin maganarka sai kiyeyya da hassada da sharri amma Allah yasakawa hadiza
Kai Allah kyauta amma dai dama kanada haushinttane aranka Dan amaganan datayi Banga abunzagi ba to nikamma aganina Kainema yanzu kanuna rashin tarbiyan
Wayyo hadiza Gabon my heart, Kitayin hankouri, wasu mutane bassason gaskia
Gaskia fim ya ma hadiza Gabon komai amma fa Gaskia ta fada ah toh.
Wllh gaskiya kafaɗa ina bayaka 💯+💯 basa kyautawa ko kaɗan nayi burin zama ɗan Film Allah baiyiba ko ince babu abincina aciki ko kuma lokaci ne baiyiba amman wllh koyanzu ƴata ko ɗana sukace sunada sha'awar yin Film in Sha Allah zankaisu suyi zan khaima Ali Nuhu ko Adamu jikokin su indai muna raye kuma sunnuna suna so to angama
Gaskiyane wllh oga zaharadden
Mudai gabon tafadi gaskia kuma mun dauka
Wlh gaskiyar Zaharadeen wlh
Kajifa wani kuma, kawai Dan ta fadi Gsky tace kada kishigo ita ai tasan meyasa
Zaharaden dama wawa ne mgn kamar mai cin ƙashi
Gaskiya baye da wayyo , dama ya na ji hawchi ta ne
To😮 wannan mutina lafiyashi kuwa dama kanajin haushinta koh 😮😮😅
Wallahi dama yanajin haushin ta Kuma uwata ta fada gaskiya
❤❤❤❤❤❤inchallah hou kamargobene mouyi aure da hadiza aliy gabon nine mahamadou Salifou ibirahima nizani aure ta hadiza R baba aliy gabon matar mahamadou sale ce nikesonta nachiryadazama da hadiza R baba garamdakam yariyar hadiza nizani chafemiki hawayanki ki a je hankaliki konce nizani aureki
Ai excellency an zageshi an gama Hadiza kiyi haguri
He told her the truth wallahi ai wannan rainin wayone
Gaskiya ta cika iyayi
Allah yasakawa hadiza gabon da alhairi shi wanna wawane shashasha ita bazagi tayiba bakama suna tayiba shikuwa dayake mai mummunan zato ne kuma dama dama yasan shi mutumin banza ne bayason adaina fasiqanci daba fasiqi bane sai yace hakane amma idan miji yazo miki kiyi aure kai wallahi sani fasiqine kai bamai son cigaban addiniba maison cigaban al,adane
Zaharaddin sani gaskiya bakasan maganan da kakeyi, hadiza ta fada maku gaskiya duk kun haukace. Allah ya saka miki da alkhairi anty hadiza
Wallahi duk abinda yafada gaskiya ne ❤❤❤❤
Wlh zaharaddin kai mahassadine kanawa hadiza hassada
Gaskiya wannan dai da biyu dama jiranta kakeyi gashi kasamu dama, ta haifi Yara goma sai kace wata a kuya, gaskiya baka kyauta mataba hadiza tanada kirki wlh
Ku jahilai zarandeen sani ya fadi gaskiya amma dayake bakwa tsoron Allah shine zaku rika zagin shi
Gaskia ta fada kuma saboda ta shiga bashi yake nufin abin yanada kyau ba Kuma shi ta Kare masa ne saboda sharrin film yafi alkhairin sa yawa. Kuma shi mutumin banza NE da har yake cewa zai Kai yarsa Kuma kowa ya sani aure ilimi yafi wannan film din da lalata da da kuke so.
zaradden gaskiya kafada Idan mace takama kanta baabunda zai canja Masa rawuya
Masha Allah Allah yasa mudace
Gaskiya zaharaddime bakada gaskiya hadiza tafika gaskiya
This guy said the true story and I believe him
Maganar Allah gabon batada laifi anma shima zaharadeen ko fahimce shi gaskiya
Ka daina yi mata hassada ,abinda ta fada gaskiya ,ko me zaka yi
Shawara ta gari ta bayar in ka yarda da kanka ba ka da wani,abun damuwa
Allah ya saka miki Gabin
Ya baki miji Nagari
Gabon tayi gaskiya, dama can zaharaddeen akwai wata a kasa
Ehaka takenufi said me Allah yaqara karemana khdiza Allah yasa mudace yasa mucika daimani
A gaskiya ni banga laifin abunda hadiza domin tan bayarta ankayi mi ce ce shawarata game da harkan film tace wa'anda suke ciki tana musu fatan alkairi wa'anda busu shigo ba tace shawarata agare su karshi shigo zaharadini bai kamata kashito kana nuna facin ranka busa abunda ya Shahi jama'a allah shi kyauta Hadiza Gabon allah shi tsar ki amin
ALLAH sarki gabon, ALLAH yabaki hakurin juriya,kundai ga disadvantage din yanxu.
Ba wanin nan...
A kashin maganan shi...
Na yarda da 70%...
Why will U feed on a business and speak bad about it...
Haba mana
@@safiyaabdulrahman6167ji wani shikuma,
Kaicho
Assalamu alaykum waraha matullahi ta'ala wabarakatu" Dan ALLAH dan darajar ANNABI, kuyi hakuri kubar wannan maganar tsakani da ALLAH Zahraddeen Sani super star ne, kuma abunda ya fada yayi gaskia, haka abunda Hadiza Gabon ta fada super star ce kuma itama tayi gsky, kawai dai rashin fahimta ne, amma kowa yayi hakuri dan darajar annabi.
Allah sarki zarahadden karkadamu zataganyaceka kishi phone stone
😂😂😂😂Tunatarwa ce
Allah dai yashiryar damu Baki daya
She knows the mistake she did and don't want other to do the same shiyasa ta fadi gaskiya Amma ba Allah a ranku. Mun gode anty hadiza Allah ya yafe miki zunubanki. Darajanki ya karu a idan duniya❤️
but the way she's deliberating about the issue is highly distanced.
Gaskiya ne ta fada suya Allah ya mudace Amin
Kumafa gaskiya ta fada , Dan ba'asan gaskiya
Zaharaddeen harda harda jikoki😂😂😂
Wallah innini hadiza gabon 🇬🇦 sainaye shari’a dashe kotuni zata rabamu wlh
Wani kotun Hadiza taci mutunci Kannywood gaskiyar magana kenan
Ita meyasa dataga iskan cin meyasa ta zauna, da se ta zauna tabar film din
Wallahi Wallahi in nice ita wlh sai yaje prison
A'a ba anfani ta rabu dashi kawai. Allah ya bata haquri
Zaharaddini fa yafara Tafsiri ikon Allah the king of Tauhid 😂😂😂😂😂
Slm jarme na ina fata alchi ri👍👍👍🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
Gaskiyar shi
❤❤❤❤
Kuma insha allah hadiza tafika daraja ko alahira insha allah
Hassada Malam😀 Allah i shiryé ka
Wlh Aisha tsamiya ba mituniya banza ceba kai dai ne mutunen banza don duk chikin yan film babu mai shiga mutunci irin tsamiya wawa kawai kai dai abbaka san abunda kakaiba
Ni kuma rigar da rayya tasa batai mata kyau ba😢kai zaraddee gaskiya ba ka kyautaba kuma ku gurin hukamq akaje baka da gaskiya
Itafa batace yan iska ba kaine kace hk
Kodan bata kirashi sunyi hira ba dai
Da alama... Amma ai daya kara hakuri 😂😂😂
Shine kawai
Katia baban tu tunani nan wurin, y’a na ji hauchin ne don bâta Kira chi ba kamar sawuran jarumaye
@@user-nd9ih3yl9w shi jarumi ne ko jemage 😆 haka jarumai suke be be kyauta ba wlh
@@shafaatuhalilu3083 gaskiya ne na yarda jamaje ne domin baye ma saurari abin da ta fada ba
Gabon Allah yasakamiki da alhairi
SALAM
Allah yasa mudace
Ikon Allah me yayi zafi haka Dan ta fadi gaskia shikenan sai ka zage ta yar iska har da aibata ikon Allah har gori
Hadiza Gabon kar ki yadda wlh ki kaishi kotu kawai
I know Gabon won't say a word to him I swear 😅
Ita madai batace en iska bane amman ya mata qaari kuma ni innaji magana daga bakin zahradeen bana daukansa a matsayin magana irin ta masu hankali
That's maturity!!!
Amma ai gaskiya ya fada although itama tanada nada reason din na fadar haka
Gaskia neh.. kowa da halinsa dai.. Allah ya sa mudace
Batada gsky kenan
Maganar gabon Gaskiya ce Kuma kin burge ni da Kika iya fadar Gaskiya Allah ya kara Bamu ikon gane Gaskiya tayi magana ne sbd Ita uwa ce kuma kin cika uwa ta gari sbd kece Kikasan asalin darajar haihuwa Kuma Kika amsa sunan iyaye
What Hadiza Gabon said is true, Marriage is better than Film
Sounds like this guy has a personal problem with Gabon
Allah ya shiryeka zaradin sani ashe kai jahiline
Jikinka Zai Gaya Maka, Zaka Fito Ka bada hakuri. Dakanka dakanka 😂😂😂😂😂😂
Allah dai yakyauta yasa mudace
Hi said the truth
Allah ya sa mu dace gaskiya kam ba bu sanaar da babu Bata gari
Oooo Allah😮
Toh ai Gabon kadai bace... Najamu mu ta bayar da wan nan shawarar
wllh weither to accept it or not zahradden utterances are on right track.
❤❤❤❤
Aikuwa dee kam gaskiya ta fada kuma hk akeson mutum y zama zai fadi gaskiya ko akansa aibata ce yan film yan iska bane ta de fadi gaskiya ne
Ikon Allah...
Gasikiya ne tafada wlh saï gabon
Mutane basuda amana wllh mutum kuyi hira da shi ya tura maka voice dinsa amma ka fitar dashi
Gobe ay bazaya kara ba way gabon kayne ,hmm sata a film din zaka samou saka mako
Dan Allah Oumar mai sanyi ina labarin. Zeinab Idriss wai tana raya Douniyar nan baiwar Allah dan Allah Amsa min tamyar nan dan sayyadil wajudi s'a'w
Barama meyakawo rami maganar hadiza gaskiyace karara
Gaskia Zaharadeen djahili né😢
Idan Hadiza bata taba hira da wanan mutumin ba toh wanan shine dalili yana da haushin bata taba hira dashi ba shine kawai sanan kuma yana musu hassada don Allah yayi musu arxiki har suna iya xuwa wata kasa shi kuwa daga Kaduna sa Kano shine kawai Allah ya rabamu da ciwon xuciya
Allah sarki hadiza miyasa bakiyi Hira dashiba .shine fa yakejin haushi fa😂
Ai Kaine mutunin banza
Wato kaji haushi
Za a daina kawo muku mata
Yan film basuda kunya لاايمان لمن لاحياءله ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
RABBI ANNEE MASSANIYA RRURRU WA ANTA ARHAMU RRAHEMIN
Maganar zaharaddeen pha gaskia ce!
Aslm da fatan kuna cikin koshin lafiya to ubangiji yakara ma annabi rahama . To Malam Zaharadeen a wanan filin kowa yanada dama ya fadi albarkacin bakin sa ra'ayi ne Kuma Hadiza yaw itace keda tabbacin bada labari na masana'atan film domin ta rayu sossai a ciki badan ta Sami komi a film ba ne bazatayiwa al'umma adalci ba kowa ce sana'a tanada Riba Kuma tana da illa to mine layfin Hadiza domin tagaya ma al'umma illolin sana'ar film Kuma shawara ta bada dubara naga mai hawan kura . Marmakon kazo da zage zage da kakawo muna hujjijin alkhairin da kecikin film to da munyi ayki da hankullan mu sai mu tattance amma kashe idan mutum baida tacewa sai yadoki zafi yayita zage zage abanza . Niday Gargadi ga Hadiza dan Allah karki tankamasa nagaba yayi gaba Kuma Allah ya sakamaki da alkhairi da kokarin taimakawa sauran Yan matan da ke shawara film . Kin sawke hakkin da ke rataye dake
Ubanka. Hadiza tafiku gaskiya. Wawabakaje makarantaba
❤❤❤❤❤❤😊
Court is calling you zaraddin😅😅😅😅
😂❤
#JUSTICE FOR HADIZA GABON 🇬🇦 WALLAHI ☝🏻 YA CE ZARAFINTA ...BAFA ZAGE HADIZA TAYIBA ... TANADA INCE TAFADA .... RA"AYINTA... MEYE ABIN ZAGE .... HIGH COURT OF LAW JUSTICE ⚖
Macha allah
Da Allah ki makachi a kotou sister nah ,sakare kaway
Assalamualaikum zaharradini gasakiya hadiza aliyu tafada,kace bame aureta zain aureki hadiza aliyu
Ma shayi ne saisa
Wawa
Kai haba Allah yasa kafahimta Amma ba haka takinufiba Allah yabata miji nagari kuma auri lokacene damutuwa da auri lokacene amma yakamata kayi magana da hankali gaskiya
Yayi z
Hmmmm
Off cause 😊
Hadiza.❤❤
احس كلام خديجه غابون صح صراحه
Gabon ko Blue film take intaga damar Aure wlh sai tayi ko gobene wawa kawaii
Wallahi kuwa,matar natuba ai bata rasa miji
Gasu maryam hiyana nan sai labari
Slm malam zarandeen abun da kayi bashi bane ya kamata kayi kowa yana iya kuskure
But aunty hadiza said the truth, u r mad wlhi i never thought u r like that, wit your big month