Ba asin Magana Daga Bakin Tsohon Mijin Maimuna, Yadda Aka Cire Mata Mahaifa

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 1 фев 2025

Комментарии • 752

  • @aishausman5343
    @aishausman5343 9 дней назад +22

    Wannan mutumin bashi da gaskiya Allah ya tona asirin wanda baida gaskiya cikin gaugawa alfarman manzon Allah s a w 😢

  • @هيموكنك-ظ3خ
    @هيموكنك-ظ3خ 10 дней назад +33

    Shin dan Allah daaka ciremata mahaifa wasukabama mahaifar yabirne shin taga mahaifar shin sunbama waye mahaifar duk wanda akayima aiki duk ciwon da akacire sai mutum yagani sannan yan uwanka subirne ciwon

    • @falmataalimi3538
      @falmataalimi3538 10 дней назад

      Magananka haka take tabbas

    • @yalwatibature6098
      @yalwatibature6098 9 дней назад

      Innaa lillaahi wa,innaa lillaahi Raajiun, wannan Zalincine kawai,ba saninta ba Wani nata haba JAMA, A

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 9 дней назад

      To kin jin gaskiyar magana, shima mijin dan ba yar'sa ba ce wai komai ya manta Allah ya bayyana gsky

    • @ZainabYusuf-v3y
      @ZainabYusuf-v3y 7 дней назад

      Wannan gaskiya ne 😊

    • @ZainabYusuf-v3y
      @ZainabYusuf-v3y 7 дней назад

      Kuma ana Gano ciwun dame mahaifa a wajen sikanin

  • @MaryamIbrahim-li8lx
    @MaryamIbrahim-li8lx 10 дней назад +41

    Allah ya bayyana mai gaskiya.
    Amman mijin nan kam akwai alamar tambaya a gare sa

  • @falmatamohammed2154
    @falmatamohammed2154 6 дней назад +2

    Allah sarki duniya mu mata rayuwar mu tana cikin wani hali

  • @lauratmuhammadm560
    @lauratmuhammadm560 10 дней назад +29

    Ya Rabbi y Rabbi y Rabbi kabayyana gaskiya wannan lamarin

    • @Hauwau58
      @Hauwau58 9 дней назад

      Amin ya Hayyu ya Qayyum.

  • @HafizSaidu
    @HafizSaidu 7 дней назад +1

    Barkita family Allah yakara basira 🙏♥️👍 Allah yasaka maka da alkairi

  • @abubakargarba2337
    @abubakargarba2337 10 дней назад +7

    Allah ya kare ka baba Ordinary president

  • @umaribrahim7299
    @umaribrahim7299 10 дней назад +14

    Masha Allah amma odinari sir qarin haske da zanyi ni shine yace yana kaita asibiti kafin lokacin haihuwa to ba ayimata scarning ba lokacin dan agane mahaifarta tanada matsala ko jarirnta a lokacinba

  • @abubakarsadiqabdullahi9953
    @abubakarsadiqabdullahi9953 10 дней назад +19

    Maganar banza yake wlhi
    Yaci kaine da kusan duk wani important and serious abu ya manta sai abinda basuda amfani yake fada.
    Wannan mutumin babu gskya atare dashi de .
    Allah de ya tona asirin duk wanda akwai sa hannun sa a lamarin nan .
    Allah ya temaki ordinary Ahmad da barkete fam baki daya.
    Allah yasa mu dace

    • @zainabmuhammed-q3i
      @zainabmuhammed-q3i 9 дней назад

      Ameen ya Allah

    • @jammymusa3064
      @jammymusa3064 9 дней назад

      Wlh Dan iskane mijin mugune kumunafikine Kuma azzalumine

    • @MARYAMSHEHUUSMAN-d5k
      @MARYAMSHEHUUSMAN-d5k 8 дней назад

      Wallahi dan iskane kawai wallahi abu mai mahimmanci yace ya manta

    • @mercyomuji8632
      @mercyomuji8632 2 дня назад

      Exactly. Why remember irrelevant details and forget the important ones. This man is definitely hiding something

  • @saratuabubakar6513
    @saratuabubakar6513 10 дней назад +14

    Allah ya baiyana gaskiya cikin gaugawa wannan lamarin sai allah

  • @MuhammadMustapha-tl5xg
    @MuhammadMustapha-tl5xg 8 дней назад +3

    Dan allah brekita family ayiwa wnn mijin daurin goro,Dan uwar babarsa,wnn zalincin daga gareshi yataso
    Asibitin da ba,a iya temaka Maka Koda magani shine zasu iya Yi Maka operation khayauta karyane,abimata hakkinta Dan Allah

  • @JazuliIsiya
    @JazuliIsiya 7 дней назад +2

    Good morning Mr ordinary president please do what ever you can to help her

  • @baraatuahmad8380
    @baraatuahmad8380 10 дней назад +7

    Gaskiya akwai Lauje cikin nadi

  • @AminaAdam-d3h
    @AminaAdam-d3h 10 дней назад +2

    Allah ya saka muku da alkhairi, ubangiji ya shiga tsakanin nagari da mugu,Allah ya bayyana gaskiya

  • @IbrahimDanmamman-q3x
    @IbrahimDanmamman-q3x 8 дней назад +2

    Allah yabada nasara berekete family

  • @RumaisaAdamuSunusi
    @RumaisaAdamuSunusi 10 дней назад +8

    Kai jama a Allah kashiga tsakani Nagari da mugu,wlh wasu mutane sunfi tsoran kunya duniya akan ta lahiri

  • @RabiaAdam-jc1iy
    @RabiaAdam-jc1iy 10 дней назад +12

    Allah yaqara basira da fahimta.inzamu gyara mu gyara.Allah yabamu ikon gyarawa.brekete family arewa tamuce❤

  • @hafsaaminuabubakar9125
    @hafsaaminuabubakar9125 10 дней назад +5

    Allah ka bayyana gaskiya 🤲🏼 Ya Rabbi

  • @MaryamAbubakarSadiq-q4r
    @MaryamAbubakarSadiq-q4r 10 дней назад +16

    To koni yanzu shekarata 33 amma wlh har yanzu ina tina sanda aka kaini primary school
    Balle abunda akayi for the fast ten years uhm
    Ya Allah duk wanda yake da gaskiya katona asirin sa ka sakawa wanda aka zalunta kuma 😭😭❤️

    • @zainabumar2049
      @zainabumar2049 9 дней назад +1

      Amin Amma remember that brain differs,some are intelligent while some are not,so pls madm stop comparing ur self to others

  • @mammanbashiryahaya5389
    @mammanbashiryahaya5389 9 дней назад +2

    Allah she kadai ne manin kumai a Dunia da lahira.
    Allah ya bayana gaskiya Wana lamarin.

  • @HafsatAbdullahi-s5p
    @HafsatAbdullahi-s5p 9 дней назад +13

    Ni I'm student of health Education
    1 year ina practical maternity Unit General Hospital katsinana shiga maternity theatre Emergency da elective bansan iyaka ba. bnataba ganin anyima wata mace aiki ba tare da wani jinin ta y sani ba.
    Maganar wannan mutumin karya yake
    ALLAH yatemaki brekete Family da staff din ta baki daya
    Amin y rabbi

    • @jammymusa3064
      @jammymusa3064 9 дней назад +3

      Karyane mana ai baa taba aiki batare da Dan uwa ko Miji yabada consent ba sanan Kuma har ma acire mahaifa tab ai babban decision ne dole Sai an nemi isini

    • @d.bcooper2271
      @d.bcooper2271 9 дней назад +1

      You supposed to hold to hold the doctor responsible, but you chose to blame the powerless Husband.

  • @FatimaAliyuSaeed
    @FatimaAliyuSaeed 9 дней назад +7

    Wlh Lokacin Da Akayima kakana Aiki Seda Aka ajiye Abun Muka Ganshi wlh Gaskiya anriga Da Ancuceta Allah Uban giji ya Saka Mata Hmmmm😢😢😢

  • @hasiyahassan3296
    @hasiyahassan3296 9 дней назад +1

    Wata sharia sai, Allah

  • @حيوالهوساوي
    @حيوالهوساوي 9 дней назад

    ❤❤❤ جزاكم الله خير

  • @MaryamIbrahim-k7n
    @MaryamIbrahim-k7n 5 дней назад +1

    MAIMUNA KIYI HAKURI KI DAINA KUKAH ALLAH YA TARE DAKE MAMANA, IDAN KINA KUKA KINA SANI KUKA .

  • @rukaiyamuhammad5486
    @rukaiyamuhammad5486 8 дней назад

    Gaskiya akwai ayar tambaya akan mutuminan komai ya manta Allah dai ya bayyana me Gaskiya

  • @fatimaadam1275
    @fatimaadam1275 10 дней назад +1

    Allah ya bayyana mai gsky,Allah ya tona asirin mara gsky

  • @shamsuabdullahi411
    @shamsuabdullahi411 10 дней назад +11

    Acemata kawaii tayi hkr inason ta zan aureta

  • @HarounAbubakar-i7y
    @HarounAbubakar-i7y 10 дней назад +2

    Gaskiya akwae lauje cikin nadi

  • @IlhamUmar-y7c
    @IlhamUmar-y7c 10 дней назад +1

    Allah ya bayyana gaskiya wata shari’ar sai a lahira Allah isa mu dace 🙏Allah yayi wa brekete family albarka ya saka musu da alkairi

  • @bangisidi
    @bangisidi 7 дней назад

    Slm gaskiya babban mai gida abi mata hakkita allah yabaka ikon bimata hakkinta allah yabada nasara

  • @zainabadamyakubu1583
    @zainabadamyakubu1583 10 дней назад +8

    Kibarwa allah kawai shi zai sauka miki

  • @karimatuumar1556
    @karimatuumar1556 10 дней назад +1

    Gaskiya daii akwai lauje cikin nadi,

  • @AminuAbubakar-v4k
    @AminuAbubakar-v4k 6 дней назад

    Gaskiya wannan mutum baida gaskiya allah ya tona asirinsa😂😂😂

  • @HafsahKallah
    @HafsahKallah 10 дней назад +4

    Ai magana da wannan mijin akwai rainin hankali, Sarkin mantuwa!
    Gaskiya yana da matsala tunda duka matansa ba su masa shaidar arziƙi ba
    Sannunku da ƙoƙari Allah ya ƙara baku kariya da taimako, Allah ya sakawa baiwar Allah

  • @IndoAbdullahi
    @IndoAbdullahi 8 дней назад +1

    Duk Duniya babu likitan dazai farka mutum batare da izinin Mai jikin ba ko muharraman ta
    Wannan cin mutunci Yan Arewa ne da Musulinci da Musulmi wallahi
    Dama ana daukar mu dabbobi wato mu Yan Arewa
    Kai Jama'a 😭😭😭😭 kamar asibiti Malam Aminu Kano Likita sankam ace yayi aikin cire mahaifa bada izini ba subhanalla Allah ya jikan mu
    Inna lillahi wa inna ilaihin raji'un subhanallah Allah ya shiryemu
    Wannan mutum anyi kidahumi
    Ku gaya mai Dan uban sa ni sau 2 anayi man aiki yau ga dan iska dakiki

  • @AminuAliyu-e6j
    @AminuAliyu-e6j 10 дней назад +9

    Gaskiya Maza yakamata mu ringa kulawa da family

    • @HauwaUmar-p2e
      @HauwaUmar-p2e 10 дней назад +1

      Ai dayawa wawaye ne wlh gefen kula da iyali sai kad’an daga ciki bale hausawan muna rantse miki da Allah basa kula da family barsu da aure aure kawai

    • @d.bcooper2271
      @d.bcooper2271 9 дней назад

      Da yawa waiwaye ne? Har da Umar cikinsu
      ​@@HauwaUmar-p2e

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 9 дней назад +1

      Wallahi musamman na Kano ba ruwansu da bin mace asibiti balle dakin haihuwa, baa ma bari ko ana bari baza su ba ko a gida ta haihu basa zuwa shi isa maza basa, tausayin mace basu san yadda take shan wahala naquda ba, ban san yanzu ko mazan zamani sun canja

    • @shuaibbulo1097
      @shuaibbulo1097 9 дней назад

      shine kawai

    • @shuaibbulo1097
      @shuaibbulo1097 9 дней назад

      shine magana

  • @saadyusuf2998
    @saadyusuf2998 9 дней назад

    Jazakallahu khairah Brekete Family ❤❤

  • @dangiannabindaisaw
    @dangiannabindaisaw 9 дней назад +3

    gaskiya mijin bayada gaskiya

  • @hajaraabdullahisaulawa30
    @hajaraabdullahisaulawa30 8 дней назад +2

    Kawai bayada gaskiya ko Kuma Bai sonta dama

  • @MaryamIbrahim-k7n
    @MaryamIbrahim-k7n 6 дней назад +1

    AUWALU BAKA DA GASKY AWANAN LAMARI , MAI YASA BA AMATA BAYANI BAH KAFIN A CIRE , ORDINARY PRESIDENT KA NAIMO WANAN DAN ISKAN LIKITA . WANAN ZALINCINE NEH ALLAH YA KARBA MIKI HAKKIN KI MAIMUNA.

  • @NajaatuMuhammadkhalid
    @NajaatuMuhammadkhalid 5 дней назад

    Allah ya kyauta

  • @SamaniAboubacar
    @SamaniAboubacar 9 дней назад

    LooooL, 🇨🇮🇨🇮côté d Ivoir 🇨🇮

  • @aminasali743
    @aminasali743 9 дней назад +3

    Maganganun mijinta kariyane Yana kokari karekansa Yaya matarsa zata haihu har kwana uku Bai gantaba Amma Bai komaiba Kai hm yaji tsoron Allah dokan asibiti komai wahala bazasu cire ba sai sun fada musu Kai Allah yakauta

  • @aishahabib6223
    @aishahabib6223 8 дней назад

    Ordinary president, Allah ya kara maka basira.. Ameen

  • @Ummi-q1u
    @Ummi-q1u 9 дней назад

    Allah yakara lafiya da nisan kwana babanmu❤🎉

  • @nuraalasan-hw7zz
    @nuraalasan-hw7zz 10 дней назад

    Mascha allah allah y kara lyp 🎉🎉🎉❤

  • @abbatech1376
    @abbatech1376 10 дней назад +1

    Yalla boi, Allah Saka da alkhairi, Allah ya bar mana kai

  • @mustaphamalamiadamu1631
    @mustaphamalamiadamu1631 6 дней назад

    Allah yaswaka

  • @MgNcc
    @MgNcc 8 дней назад

    Wllh ban yadda da wanna maganar ta shi ba gaskiya kumai wai ya man ta haba ya Allah ka bai yana gaskiyar wanna alamarin ya Allah ka fi mata hakin ta🤲🥹

  • @JemiSalalah
    @JemiSalalah 10 дней назад

    Allah kabayan da gaskyy

  • @MASARURASUNUSIABUBAKAR-z9q
    @MASARURASUNUSIABUBAKAR-z9q 10 дней назад +1

    Allahu yatemakeka babanmu kanayi kokari wa talakawa Allahu ya tsare wannan gidan redion daku kanku Alfarmar hasken fiskar manzon Allah s a w🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏

  • @HalimaMD-m4y
    @HalimaMD-m4y 7 дней назад

    Asalamualikum my ordinary presents ena yawan kalan ka a RUclips da statime cannel babuabinda dance maka sai de Allah ya daukaka ka ya biyaka da giant aljanna

  • @bukhariashafa81
    @bukhariashafa81 8 дней назад +1

    Allah ka hana Wanda ya cutar da ita nutsuwa duniya da lahira

  • @salmaabubakar2891
    @salmaabubakar2891 10 дней назад +3

    Ubangijin Allah ya tona asirin duk wanda ya aikata cikin kankanin lkc alfarman Annabi Muhammadu S A W Kai kuma ubangijin Allah ya saka maka da mafificin alkairi ya Allah ya kare ka da kariyan sa ya kara daukaka brekete family ya kara muku kwarin guiwa Allahumma Ameen ya rabbal Alamin

  • @ayahaya332
    @ayahaya332 9 дней назад +2

    Gaskia akwai Alaman tambaya akan mijinta

  • @AishaAbubakar-w4e
    @AishaAbubakar-w4e 9 дней назад

    Allah yabiyaka my ordinary jazakallahu

  • @IsmailUmarBello
    @IsmailUmarBello 10 дней назад +8

    Hmmmmn wata shari'a Sai Allah. Allah ya bayyanar da gaskia yabi mata hakkinta.

  • @sumayyamuhd-h8b
    @sumayyamuhd-h8b 9 дней назад +1

    Alllah yabayyana gaskiyar wannan al,amari

  • @isahjamiluadamu
    @isahjamiluadamu 9 дней назад

    Kuma ba a yi scanning ba kawae a cire mata mahaifah

  • @maimunatyusuf8825
    @maimunatyusuf8825 10 дней назад +12

    Baku san ko Ince baku taba ganin wacce mahaifar ta tafashe bane a yayin nakuda ,shiyasa kuke fadan abinda da kuka ga dama.
    In sha Allah gaskiya zatayi halinta

    • @HauwaUmar-p2e
      @HauwaUmar-p2e 10 дней назад +1

      Ke baki yadda an zalince ta bane hajiya??

    • @HauwsMuhd
      @HauwsMuhd 10 дней назад +1

      Ba fashewaba ko tarwtsewa yayi dole sai Wani nata yasa hannu zasuyi aiki

    • @murjanatubello2120
      @murjanatubello2120 9 дней назад +1

      Salam, babanmu aduba, wannan mutumin ba maganar gaskiya a tareda shi, ya zaayi baza a kira shi ba, tunda yana kusa. Har kwana uku, bakaga matan ka, haba.

    • @d.bcooper2271
      @d.bcooper2271 9 дней назад +1

      ​@@HauwsMuhdTo gashi sun yi aikin ba tare da sa hannun relatives ba! Laifin waye? Hospital ko Mijin?

    • @suleimanadam8379
      @suleimanadam8379 8 дней назад

      Ina tare dake sister

  • @Fatimarudwankhalid
    @Fatimarudwankhalid 10 дней назад +8

    Gaskiya mijinan ayya kuwa Allah ya bayyana Mai gaskiya

  • @RuqayyaZainabIbrahimAbubakar
    @RuqayyaZainabIbrahimAbubakar 10 дней назад +3

    Ya Allah dukwanda kedahannu aciki cuter da wannan baiwarka ya Allah kasakamata kataimaki bekete family

  • @UmmiIsiyaku
    @UmmiIsiyaku 10 дней назад

    Allah ya sakamiki

  • @ZainabYusuf-v3y
    @ZainabYusuf-v3y 7 дней назад

    Dan ALLAH ku baki number birekiti zanyi masu qarin ilimi

    • @UsmanRabiu-v3j
      @UsmanRabiu-v3j 5 дней назад

      Allah Nima inason number zan masa tanbaya

  • @RashidaHassan-ds1fj
    @RashidaHassan-ds1fj 10 дней назад +4

    Ta yaya za,a cire mata mahaifa babu izini, babu wani bayani

  • @Ummihajjafanta124
    @Ummihajjafanta124 7 дней назад

    Ko madai me akai me yafaru Wlh Allah an cuce baiwar Allan nan💔Allah ya bima ta hakkin ta da gaggawa 💔💔😭😭😭😭

  • @mariyayau5720
    @mariyayau5720 10 дней назад +12

    Nafarko dai baka sa hannu ba , bayan kace gidan ka ba nisa,na biyu ba’a baka mahaifar ba ina aka kaita,kiyi hkr baiwar Allah ,All ya raya miki waccan yaran,in kuma kına tare dashi ku rabu, Dan wanan ma baya sonki , ko a jikin shi, baka san sunan shi ba .mtwss. Allah ka hadamu da zuri’ar mu da mazaje na kwarai

    • @Mardah-hu9cj
      @Mardah-hu9cj 10 дней назад

      Kuma bebiya kudin Aiki ba haka kawai Akamata Aiki

    • @BintaLawal-j5e
      @BintaLawal-j5e 10 дней назад +2

      Allah ya bayyana gaskiya Amman duka ukun akwai abin dubawa saboda indai maganar waccan Jamila gaskiyane to wannan matar isharar yadda da namijice Allah ya nuna mata saboda sunhadu sunmuzgunama waccan uwar gidan sunsaka yaranta amatsala sannan daga karshe yarabu daita Kuma tarasa mahaifa gaba Daya likitan yasaidata abincika dei

    • @HabibaAbubakar-td8il
      @HabibaAbubakar-td8il 10 дней назад

      ​@@BintaLawal-j5eni wllh nafi tunanin haka

    • @ShafaatuDauda-e9o
      @ShafaatuDauda-e9o 10 дней назад

      nima😂​@@HabibaAbubakar-td8il

  • @Hassanaismail-q1d
    @Hassanaismail-q1d 10 дней назад +3

    Ordinary ahamed Allah yasaka

  • @hadizayakubuisa7939
    @hadizayakubuisa7939 5 дней назад

    Hmmm nakuda bayasa mace ta manta abubuwa da suka faru da ita ba..wannan mijin nata yana boye wani abu.
    Cire mahaifa ba karamin abu bane fah, haka kawai zaku cire baku fadawa kowa ba?

  • @humairaamuhammad5696
    @humairaamuhammad5696 10 дней назад +1

    Allah sarki rayuwa muna mantawa da lahira

  • @HussainaMusaadam-zu7hq
    @HussainaMusaadam-zu7hq 7 дней назад

    Aikaine condemned din mekai kamar kwallon giginya azzalimi babanmu afitarmarta d hakkinta kawaiii muguuu😢😢

  • @hassanaliyuado897
    @hassanaliyuado897 6 дней назад

    Before jumping in to conclusion they have to contact management of the Hospital.

  • @FatimaBello-g1d
    @FatimaBello-g1d 9 дней назад

    Duk Wanda yaga cigaban yayi tagin Dina pls

  • @HALIRUSALISU
    @HALIRUSALISU 6 дней назад +1

    CAPACITY

  • @SaudatGarba-l2z
    @SaudatGarba-l2z 10 дней назад +10

    In ancire meyasa baabaku mahaifarba baabaku ciwan kagani wlh karyakuke

  • @MuhammadBashirIbrahim-q7p
    @MuhammadBashirIbrahim-q7p 9 дней назад +1

    Gaskiya wnn mijin nata akwai alamun tambaya akansa 😢

  • @RukayyaLawal-s2w
    @RukayyaLawal-s2w 6 дней назад +1

    wlh cikin biyu Daya ko
    dahadin bakin kishiyar ta da Kuma sa hannun mijin.ta baqin Azzalumi

  • @RukayyaLawallema
    @RukayyaLawallema 8 дней назад

    Allahu ya baina gaskia don alfarmar anibi muhammadu Sakallahu alaihi wa sallam

  • @NajaatuAbdulaziz-n2x
    @NajaatuAbdulaziz-n2x 10 дней назад +22

    Kofa cuta aka cirewa mutum wallahi likitoci basa taba yarwa batareda anjira mutum yafarfado annuna maiba tsakani da Allah fa😢😢balle mahaifa da abunda keciki haba Dan Allah maganar gaskiya kenan fa aduba lamarinfa kawai dai akwai wata kulla kulla kawai fatanmu Allah yasa yafidda megaskiya Alfarman Annabi Muhammadu rasulillahi sallallahu alaihi wasallam Amin ya Allah

    • @d.bcooper2271
      @d.bcooper2271 10 дней назад +3

      Emergency ba a yin haka. Yaushe za'a jira har sai ta farfado? Rayuwar ta tana cikin haɗari ai.

    • @ZulaihatFaisal-ge2zp
      @ZulaihatFaisal-ge2zp 10 дней назад

      ​@@d.bcooper2271a emergency ana haka malama ko.malam,dole kafin ayi aikinda zaa cire mahaifa wallahi ko gigin mutuwa take sai anfadawa iyalinsu,idan basu yardaba bazaa cireba
      Ko ni anyima uwata cs kuma kafin ayi saida aka fadawa mahaifina aka fada mata cewa zaa rufe.mahaifarta saboda inta sake haihuwa akwai matsala,kuma alokacin bata hayyacinta,amma dukkanmu muna tsaye saida aka mana bayani mukasa hanu sanna akayi aiki,karku maida mutane basusan me sukeba

    • @ZulaihatFaisal-ge2zp
      @ZulaihatFaisal-ge2zp 10 дней назад

      ​@@d.bcooper2271a emergency ana haka malama ko.malam,dole kafin ayi aikinda zaa cire mahaifa wallahi ko gigin mutuwa take sai anfadawa iyalinsu,idan basu yardaba bazaa cireba
      Ko ni anyima uwata cs kuma kafin ayi saida aka fadawa mahaifina aka fada mata cewa zaa rufe.mahaifarta saboda inta sake haihuwa akwai matsala,kuma alokacin bata hayyacinta,amma dukkanmu muna tsaye saida aka mana bayani mukasa hanu sanna akayi aiki,karku maida mutane basusan me sukeba

    • @NajaatuAbdulaziz-n2x
      @NajaatuAbdulaziz-n2x 10 дней назад +1

      @d.bcooper2271 to Allah yabayyana me gaskiya, nida nicema a yawan mantuwana nama wallahi bazan iya tunano dayawan wasu abubuwanba, sannan innice dayafiya wallahi zanbarku inmunje lahira awarware sabida wannan lamarin babbane wallahi

    • @YusufBello-ke7cw
      @YusufBello-ke7cw 10 дней назад +1

      To aibake bace

  • @AishaRabiu-cx9lw
    @AishaRabiu-cx9lw 9 дней назад +4

    Baiwar Allah kiy hakuri kibarma Allah Allah y Raya maki wainda ya baki😢

    • @sadiyaahmad6118
      @sadiyaahmad6118 9 дней назад +1

      Koda zata hakura aci uban likitan da mijin

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 9 дней назад

      ​@@sadiyaahmad6118 Wallahi dan kar su sake yiwa yaran al'umar Annabi haka, kila anyi dubu wa ya sani Astagfirul-lah

  • @ZainabYahaya-v6p
    @ZainabYahaya-v6p 9 дней назад

    Allah ubangiji yabimata hakkinta🤲

  • @MsMina-z8s
    @MsMina-z8s 10 дней назад

    Masha Allah wowed Alhamdulillah 😩😩✅✅✅✅

  • @harunasulaiman3783
    @harunasulaiman3783 10 дней назад +1

    Ta yaya za' a cirewa mace mahaifa batareda saninta da mijinta gaskiya Dr Nuhu bakada gaskiya wallahi

  • @JamilaMadina-m1d
    @JamilaMadina-m1d 9 дней назад +1

    Wallahi zan iya Ganesha hakuri aka ciremin Amma Wanda yamin hotoma wallahi nagansa zangane shi Kuma yau shikara ashirin dayimin

  • @aishasaleh1760
    @aishasaleh1760 7 дней назад

    Shi ciwan ba aganshiba kenen a scanning, sai da aka budeta

  • @safiyyakabir5485
    @safiyyakabir5485 9 дней назад

    Wata shari'ar se a lahira
    Allah ya Kyauta🤲🥹

  • @HamzaAnkali-z6v
    @HamzaAnkali-z6v 10 дней назад

    Alhamdulillah inchallah 😍

  • @UmmukurseemAbubakartaheer-x1s
    @UmmukurseemAbubakartaheer-x1s 10 дней назад +10

    Inzaa gyara gyara tsakanida Allah babu yadda zaayi ace za ayiwa mutum aiki Bata tare da wani nata yasa hannu ba

    • @d.bcooper2271
      @d.bcooper2271 9 дней назад

      Nigeria jaga-jaga

    • @xieynatxieynat1987
      @xieynatxieynat1987 9 дней назад +1

      Wlh abunda nace kenan.. and waya biya kudin aikin

    • @MuhammadBashirIbrahim-q7p
      @MuhammadBashirIbrahim-q7p 9 дней назад +1

      Cmd na aminu yace kyauta akayi a hirar sa danaji day b4 yesterday

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 9 дней назад +1

      ​@@xieynatxieynat1987 Wallahi kuwan ga maaikatan Asibiti da masifar san kudi, wannan ma abin dubawa ne

    • @d.bcooper2271
      @d.bcooper2271 9 дней назад +1

      😂 😂 😂 😂 😂 @@sakinadeeni4713

  • @AishaHamman-j8f
    @AishaHamman-j8f 9 дней назад +1

    Allah ya bayyana me gaskiya

  • @habibourahila5485
    @habibourahila5485 10 дней назад +2

    Humm wannan mijin fa akoi alaman Rishin gaskia tareda shi fa

  • @UmmiShehu-d4j
    @UmmiShehu-d4j 8 дней назад

    Allah ya bayyana mai gaskiya😢

  • @ZainabMusaAbdullahi-w2u
    @ZainabMusaAbdullahi-w2u 10 дней назад

    Allah ya mana tsari da mugun ji da mugun gani ameen ya hayyu ya qayyum

  • @BaraatuAhamat
    @BaraatuAhamat 10 дней назад

    Mashaallah Allah yaqaralafiya danisankwana maialbarka Allah yasamudache

  • @صفيهعلي-ت9ظ
    @صفيهعلي-ت9ظ 10 дней назад +2

    حسبي الله ونعم الوكيل ياخذو لها حقها لا يسبوه الله يحزاكم خير و يقويكم 💔💔💔💔💔💔😭

  • @SaudatGarba-l2z
    @SaudatGarba-l2z 10 дней назад +3

    Insha allah gaskiya xata bayyana

  • @HAUWAUMUSA-u3x
    @HAUWAUMUSA-u3x 9 дней назад +3

    Wlh wlh wlh ancutarda ita yana bayani tana kuka😭mijinta bashida gaskiya komaiseyace. Yamanta, kumahar ya kwatanta DR amman wai baze iya ganeshiba,uhmm Allah ya tsinewa meqarya

  • @umarunazare
    @umarunazare 8 дней назад

    Yaya akayi duk scanning din da akayi kafin ranar haihuwa bai nuna cewa akwai matsala a mahaifarta ba? Bayan yace girman abin (matsalar) har ya kai giginya? Akwai tantama a wannan zance.

  • @ZainabUmar-uh8ft
    @ZainabUmar-uh8ft 9 дней назад

    Allah ya tona asiri wnn mgn

  • @zuma0132
    @zuma0132 8 дней назад

    Assalamu Alaikum MALAM ISA Ance Anyi Scanning to Amma Kuma Ace duk scanning din da'akayi ace ba'a gane akwai problem a mahaifarta ba please aduba wannan lamarin.