Wallahi wallahi A matsayina na Dansanda mairitaya Sarginda Yan bindiga sukayiwa wannan danmajalisa karyane wallahi karyane. Allah ya tonamusu asiri ya laa.shesu Amin, Allah ya jikan Mai martaba Amin, Kuma wallahi tallahi Ashirye nake dukkan Wadanda zasu iya bada rayukansu mushiga dajin da azzalumai suke mu sheto Arewanmu, duk abinda kefaruwa wallahi tallahi laifin gomnotine, Allah ya Isa.
Allah ka hana duk wani azzalumi bacci allah kahanasu ci ko sha Allah ka hanasu lfya da nutsuwa ya rabb ka kawo mana karshen su cikin gaggawa ubangiji ka karbi shahadar wadan da aka kashe kasaka wa iyalansu da musulmi baki daya 😢
Gwamanati na hanu a wannan kissan Sarkin gobir, kuma shugabanni suna da hanu, domin idan har ordinary person yasan ina yan bindigar suke, me zai hana a yi musu dirar mikiya a kama su gaba dayansu?
Ya Allah duk Wanda yake da Masaniya ko hannu ko shawara akankisan gillar da akayiwa sarkin gobir katonamusu asiri ka wulakantasu katozartasu kahanasu kwanciyar hankali kahanasu zama da tashi ka aikamusu da ibtila' in dazasu runka kashekansu da kansu,ka aikamusu da iskardazasu shaka duka takashesu dasauran duk Yan ta addan Nigeria Dana duniya bakidaya Allah ya isa🤲hasbiyallahu wa ni'imal wakil Ya rabbi🤲😭😭😭😭😭😭😭😭
UBANGIJI ALLAH YA BAMU LAFIYA DA ZAMA LAFIYA A CHIKIN NIGERIA DA SAURAN SASSAN DUNIYA SAKO DAGA YUSUF AUWAL RANGANDA DA KE GWADABAWA A JAHAR SOKOTO STATE
Shegu Makaryatan banza. Ai duk mai yaki da bandits dole zasu yake shi. Shi kanshi Marigayi Sarkin Gobir ai saboda yaki basu goyon baya ne yasa suka tsaneshi har suka kamashi suka kashe.
Wannan kawae kagene Dan yanafada dasu shine sukamishi wannan sherrin to Allah yatona asirinsu shikuma sarki Allah yajinkansa tabbas yayi shahada Allah yakarba shadarsa, Allah yakare yan'uwanmu musulmai bakidaya
Ni gaskiya na kasa yadda cewa yana fada dasu bayan duk wata ana bashi 20m domin yayiwa al’umma ayki to meyasa baytaba yin wani yunkuriba sai dai yace yana kira ga gomnati to shi meyene?
ASALAMA ALEKUM YANUWANA MAZA DAMA DAN ALLAH MITAIMAKI KANMU MIWA ANNABI MAHANMADU RASULILAHI ( A W S ) HIDIMA DAQURICIYARMU DAN ALLAH YANUWANA ALLAH KASA ,MIDACE ALLAH,AMI
'Yan ta'adan da za su kar'bi MILIYAN BIYAR (5,000000) kachal, domin kashe mai martaba kamar Sarkin gobrir (Alh Isa Bawa) WALLAHI, ba na tunanin za su iya kashe shi bayan anyi al'kawarin za abasu MILIYAN SATTIN (60, 000000) ya kamata al-umma su yi hakuri da wannan jarabawa da ALLAH ya jarabce mu dashi,. da fadin kalmar INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UNN. inba haka ba, 'yan ta'adan nan za haddasa husuma astakanin al-umma. ALLAH YA GAFARTAMA SARKI
In banda fulani wawaye su ƴan taadan masu san kudi ya zasu karbi miliyan 5 su bar miliyan 100 Hausawa sun ce in mai magana wawa ne mai sauraro ba wawa bane
Su sa daukar da rayukansu su dauki maka mi kamar yadda yan BIU LGA sukayi dan wlh gomnati sai tayi wasu tsare tsare kafin ay watar da ko wane irin yunkuri
Allah dai yatona asirin duk Wanda yake da hannu akisan sarkin gobir Allah yajiqansada rahma
Amin ya rabb
Amin ya Hayyu ya Qayyumu
Hmmm saidai muce Allah yayimana maganiñsu, Don ko ansani baabibda zaayimusu
Bahaushe bawan Allah . Ka jima kana bada haushi . Yanzukam sai ka ci gaba da hakuri 'yan ta'adda du bautaddaku . Hausa fulani Kenan !
Wallahi wallahi A matsayina na Dansanda mairitaya Sarginda Yan bindiga sukayiwa wannan danmajalisa karyane wallahi karyane. Allah ya tonamusu asiri ya laa.shesu Amin, Allah ya jikan Mai martaba Amin, Kuma wallahi tallahi Ashirye nake dukkan Wadanda zasu iya bada rayukansu mushiga dajin da azzalumai suke mu sheto Arewanmu, duk abinda kefaruwa wallahi tallahi laifin gomnotine, Allah ya Isa.
Allah ka hana duk wani azzalumi bacci allah kahanasu ci ko sha Allah ka hanasu lfya da nutsuwa ya rabb ka kawo mana karshen su cikin gaggawa ubangiji ka karbi shahadar wadan da aka kashe kasaka wa iyalansu da musulmi baki daya 😢
@@bilkisumusa8386 Ameeen Ya Allah
Allah yajikan sarkin gobir yasamutuwa tazamo hutu agareshi allah yatonawaduk wandayake da han u akisan sarkin gobir din
❤ 1:00 1:02 1:03 1:04
Allah ya jikansa da rahama ya gafarta masa
Amen ya Allah
Alhamdulillahi, aduo'in sun fara tasiri akan wannan tsinannun
Gwamanati na hanu a wannan kissan Sarkin gobir, kuma shugabanni suna da hanu, domin idan har ordinary person yasan ina yan bindigar suke, me zai hana a yi musu dirar mikiya a kama su gaba dayansu?
Ya Allah duk Wanda yake da Masaniya ko hannu ko shawara akankisan gillar da akayiwa sarkin gobir katonamusu asiri ka wulakantasu katozartasu kahanasu kwanciyar hankali kahanasu zama da tashi ka aikamusu da ibtila' in dazasu runka kashekansu da kansu,ka aikamusu da iskardazasu shaka duka takashesu dasauran duk Yan ta addan Nigeria Dana duniya bakidaya Allah ya isa🤲hasbiyallahu wa ni'imal wakil Ya rabbi🤲😭😭😭😭😭😭😭😭
Allah ya jikan sarki
Allah ya gafartamasa, ya ba iyalansa hakuri
Ya hayyu ya qayyum ka Tona musu asiri 🤲
Allah Ya haskaka kabarin mai martaba. Aamin thumma aamin.
Duk me rantsuwa da Allah akan karya Allah baze barshi ba
gaskiya mungansu aminu boza baida sa hannu acikin wannan lamari na kashe sarkin gobir
UBANGIJI ALLAH YA BAMU LAFIYA DA ZAMA LAFIYA A CHIKIN NIGERIA DA SAURAN SASSAN DUNIYA SAKO DAGA YUSUF AUWAL RANGANDA DA KE GWADABAWA A JAHAR SOKOTO STATE
Allah kawalakan tasu tundaga duniya
Aameen thumma aameen.
ALLAH YA TARWATSASU
Allah ya isha
Sound ya yi. Yawa ba ajin bayananka
Allah ya jiqanshi
Allah Ya Tuna Asirnsu Yayima Musulunci Da Musulmi Maganinsu
Ni kam a fahimtata, na yadda da bayanin Hon Aminu 'dari bisa 'dari!
Allah yatona masu asiri
Shegu Makaryatan banza. Ai duk mai yaki da bandits dole zasu yake shi.
Shi kanshi Marigayi Sarkin Gobir ai saboda yaki basu goyon baya ne yasa suka tsaneshi har suka kamashi suka kashe.
Da biya milion 20 ko 50 da sukwyi wlh dama bindigu suke siya domin kare kansu wanda do kar kasa ta halatta
Ameen
Wannan kawae kagene Dan yanafada dasu shine sukamishi wannan sherrin to Allah yatona asirinsu shikuma sarki Allah yajinkansa tabbas yayi shahada Allah yakarba shadarsa, Allah yakare yan'uwanmu musulmai bakidaya
Ameeeeeeeeeeeeen ya ALLAH
Ni gaskiya na kasa yadda cewa yana fada dasu bayan duk wata ana bashi 20m domin yayiwa al’umma ayki to meyasa baytaba yin wani yunkuriba sai dai yace yana kira ga gomnati to shi meyene?
Kawai anrena kune wlh anan BIU LGA BORNO STATE da muka tsaya muka fiskanci yan boko haram sai muka fi karfinsu
Wlh game ne babu wani fadan da akeyi dasu kawai tazabi site ne kamar yadda sauran yansiyasa sukeyi shine su sosa muku zukata
Aci gaba da bincike Allah zai tona masu ashiri.insha Allah
ASALAMA ALEKUM YANUWANA MAZA DAMA DAN ALLAH MITAIMAKI KANMU MIWA ANNABI MAHANMADU RASULILAHI ( A W S ) HIDIMA DAQURICIYARMU DAN ALLAH YANUWANA ALLAH KASA ,MIDACE ALLAH,AMI
Darlin sabon birni Allah yajikanchi yayi chahada
😢
Slm
Allah ya gikanshidarahama
Mudai komawanini allah yatonamasa asiri
Qarya ne kawai yan bindiga keyi
Allah ya tona musu asiri da duk Wanda ke da hannu ciki
Allah ubangi duk mai hanu akan kisan Allah Katona masa asiri😂
Amin 🙏
12:22
raf bashe nefa
Subhanallahi Allah ya gafartawa sarki muna ta a ziyar rashin gareku yan uwa masu albarka da iyalai na sarkin.
Duck sunada labbobinsu Allah adaiyi binchike za,aganai gaskiyar maganar
'Yan ta'adan da za su kar'bi MILIYAN BIYAR (5,000000) kachal, domin kashe mai martaba kamar Sarkin gobrir (Alh Isa Bawa) WALLAHI, ba na tunanin za su iya kashe shi bayan anyi al'kawarin za abasu MILIYAN SATTIN (60, 000000) ya kamata al-umma su yi hakuri da wannan jarabawa da ALLAH ya jarabce mu dashi,. da fadin kalmar INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UNN. inba haka ba, 'yan ta'adan nan za haddasa husuma astakanin al-umma. ALLAH YA GAFARTAMA SARKI
Amin ya Hayyu ya Qayyumu
Allah SWT ya tona asirin duk wani mai hannu akan aikin masu kidnapping a arewacin najeriya
Idan yana fada dasu to wane yunkuri yataba yi wanda zai tabba tarda cewa yana yaki dasu dan muyanzu maganan yansiyasa yadena zama akanmu
Allah.ma sani:'allah NA magaman bawa mu defatan Allah ya tsare mu
Gaskiyane aminu goza yafada
In banda fulani wawaye su ƴan taadan masu san kudi ya zasu karbi miliyan 5 su bar miliyan 100 Hausawa sun ce in mai magana wawa ne mai sauraro ba wawa bane
Allah ya sauwaqe
giremawa tv
Shinwai waniirin rainin hankalini haka
😂😂😂
Allah yasa da gaskene bahanun chi
India hausa film India
Allah jikansa allah sayahuta
Su sa daukar da rayukansu su dauki maka mi kamar yadda yan BIU LGA sukayi dan wlh gomnati sai tayi wasu tsare tsare kafin ay watar da ko wane irin yunkuri
Do you have 52u account
Qaryane
Oya now.
Ai maganar ma maganar banza Ce.
Kuma arewa Tukun safe indai kunsa addini agaba
Su nasu suhada fada ne kawai
airikicima.baimafarkewaba.dan.mecin.uwarku.
😭🇳🇫🤲
Yawa
Bahaushe bawan Allah . Ka jima kana bada haushi . Yanzukam sai ka ci gaba da hakuri 'yan ta'adda du bautaddaku . Hausa fulani Kenan !
😢😢😢😢