Nazari kan sautin tonon asiri ana zargin sarki sunusi ne yake sukar Abba, rikicin sarauta.

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 11 июн 2024

Комментарии • 120

  • @MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz
    @MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz 16 дней назад +3

    ALLAH YA KARA
    IRIN SHARRIN DA A KAYI MA SHEIKH ABDULJABBAR KABARA KENAN
    KUMA SHIMA YA GUYI BAYA SHIMA YA SAMU KAN SA A HAKA
    ALLAH YA KARA AMIN

  • @fatimahalliru3530
    @fatimahalliru3530 17 дней назад +2

    Allah yatsayar dakai ranar alkiyama shaida

  • @user-xf9gh7tg4h
    @user-xf9gh7tg4h 16 дней назад

    Wallahi kuji tsoran Allah. Wannan ba muryar mai martaba sarki sunusi Lamido sunusi ll bane. Allah ya hada kanku, Allah ya karya makiyan sarki sunusi Lamido sunusi ll da Abbah gida gida amin ya Allah. Allah ya kara daukaka ku amin ya Allah.

  • @KabeerAmeenu
    @KabeerAmeenu 16 дней назад +3

    Matsalar yan kano basu iya soyayya ba haka kuma basu iya kiyayya ba malan Allah kara basira

  • @fatimamuhammad7967
    @fatimamuhammad7967 16 дней назад +1

    Damakai baka son sunusi Abu Aisha kuma shawara dan Allah kadena daukan side dan Allah

  • @rabiulecturer4051
    @rabiulecturer4051 17 дней назад +2

    Masha Allah ubangiji Allah ya Kara tona muku asiri

  • @MustaphayakubuBeggarillela
    @MustaphayakubuBeggarillela 16 дней назад +5

    A gaskiya wannan dattijon dan bidi'a baisan aikinda yakeba jahar Kano sunfi kowa yada badala acikin ƙasar Nigeria acan ake samun masu raina Annabi Muhammad saw da zagin Annabi amma babu wani mataki da suka dauka ga yan finafinai nan suncika kano sunta badala mata masu kashe majaje a garin kano

    • @UmarMuhammad-vu9mj
      @UmarMuhammad-vu9mj 15 дней назад

      Akwai alamar gaskiya a magananka Kano ta zama tumbin giwa akwai mutanen kirki sosai sannan akwai mutanen banza sosai.

  • @shehuabdul5478
    @shehuabdul5478 15 дней назад +1

    Wannan murya karya ne bata sarki sunusi bace shirya ta akayi

  • @fatimahalliru3530
    @fatimahalliru3530 17 дней назад +1

    Allah yasakamasu a kan abinka kake fada Muna cikin masifar rayuwa kudin mekukayi akan masifar dakasarmu keciki sai kwasomana surutan banza kukeyi

  • @suleimanisah918
    @suleimanisah918 16 дней назад +1

    INSHALLAH qarshen sarautar sanusi tazo qarshe kuma INSHALLAH major HAMZA ELMUSTAPHA is our upcoming president

    • @adamumusa7813
      @adamumusa7813 16 дней назад +1

      Allah SWT Ya karbi adduarka,amin summa amin.

    • @alhaji1512
      @alhaji1512 14 дней назад +1

      Allah Ya karbi addu'an da kayi a kan MAJOR HAMZA EL-MUSTAPHA

  • @UmarMuhammad-vu9mj
    @UmarMuhammad-vu9mj 15 дней назад

    muna taya yan uwanmu kanawa fatan alheri Allah ya kawo muku karshen wannan rikicin siyasan

  • @sakinadeeni4713
    @sakinadeeni4713 16 дней назад +1

    Fid duniya wad duniya kenan wannan wana irin masifar son Mulki ne haka, abinda Allah ze turke mutum sai ye masa bayani koda mulkin cikin gidansa ne balle na Jaha ko na qasa baki daya

  • @abdullahiibrahimusman8135
    @abdullahiibrahimusman8135 17 дней назад +4

    Lalle dattijo baka san kano ba ka dai fadi raayin ka.

  • @WEMEngineering506
    @WEMEngineering506 17 дней назад +4

    Masha Allah

  • @Abass-rp2ms
    @Abass-rp2ms 12 дней назад

    Malma haka akeson wace Yar galace Ana maganar allah tana hira

  • @assadasmshehu1400
    @assadasmshehu1400 15 дней назад

    Mara tawakali mara godiya ga ALLAH kawai

  • @UsmanAbdussamad-lr2yf
    @UsmanAbdussamad-lr2yf 17 дней назад +1

    ALLAh yazabamana nakwarai daga cikinsu

  • @AminuSani-cz2yn
    @AminuSani-cz2yn 15 дней назад

    gsky katambata fitilar sherii

  • @bdoullahishuaibu
    @bdoullahishuaibu 16 дней назад +1

    قل انتخفوا مافيصدوركم أو تبدوه يعلمه الله
    🖕ويعلم ما في السموات وما فى الأرض والله على كل شيء قدير *( آل عمران) ٢٩ الآية

  • @Usman4life88
    @Usman4life88 14 дней назад

    Dayawa mutane basu san ma me ake kira da ARTIFICIAL INTELLIGENCE ba, har shi kansa me wannan rahoton yaje yasake bincike sosai tukuna.

  • @nafiuhamisu2226
    @nafiuhamisu2226 15 дней назад

    Allah ya isa

  • @musaabdullahi3189
    @musaabdullahi3189 14 дней назад

    Tokaima malam abu nawa sanusi yayi na alkairi bakafuto kayi maganaba sai wannan dayake nakuskurene to komai sanusi yafada Aidan adamne bayawuce kuskure Kuma dukda haka munanan tareda sanusi da abba

  • @Manyajamilu-hc1bh
    @Manyajamilu-hc1bh 16 дней назад

    Allah ya yakyauta

  • @MukhtarRabiuAbba
    @MukhtarRabiuAbba 16 дней назад +3

    wanman sam. ba maganar Sarki Sunusi bace

    • @eenarage3021
      @eenarage3021 16 дней назад

      Bama voice dinshi bane
      Baqin cikin su ya qare a kansu,
      Allah ya riga ya yi ikon sa

    • @MukhtarRabiuAbba
      @MukhtarRabiuAbba 16 дней назад

      inshaAllah akan su zai qare ta dole sai an sa kano cikin masifa
      maganar da nake maka yanzu haka duk ba inda akasawa ido irin Kano kuma yahudawa ne da turawa suka samata ido shine ake ta amfani da wasu domin arusa kano duk duniya kano sun riqe addinin musulunci dakyau, shine su kuma basa son hakan.

  • @SulaimanDauda-nz7mo
    @SulaimanDauda-nz7mo 17 дней назад +2

    Allah yasa gwamna ya kamaki shedaniya Yar gala

  • @AbbazakariIbrahim-ir3gj
    @AbbazakariIbrahim-ir3gj 16 дней назад

    Wawa kawae

  • @Saleh-005
    @Saleh-005 17 дней назад

    Allah kara tona asirin masuso rikici ga al uma

  • @adamumusa7813
    @adamumusa7813 16 дней назад

    Walin Kalgo Ka koma Kano sai lamido sanusi kila ya baka sarkin malaman Kano domin mun gane Kai kazama bafade maroki.Duk Mai hankali Yana gane manufarka.

  • @laurausman9428
    @laurausman9428 17 дней назад

    To malam Allah ya tsayar dakai ranar sheda tunda ka yadda sanusi kuma bakinka mukaji

  • @mariyayau5720
    @mariyayau5720 17 дней назад

    Me ze hanamu bacci mu kuwa, kuma daura wa kanku kukayi, saboda kalan dangi, ki ji mace wai talakawa başa bacci,ai sai dai yunwa ta damu bayın Allah, amma meye namu na wasu masaurata,kema kinga zaki iya ne

  • @ibrahimabdoulkarim5994
    @ibrahimabdoulkarim5994 17 дней назад

    Gaskiya abu aicha kaji storon Allah munafici baida anfani to minene sa wanan audio

  • @user-bz7jq8tn8s
    @user-bz7jq8tn8s 17 дней назад

    Allah yastiniwa uwardantaada danfudiyu karyakakiyi jikandantada danfudiyu

    • @yssfbnmhd
      @yssfbnmhd 16 дней назад

      toh kai kuma bayahude kai dawa kana zagi wanda bakayi zamani da shiba bale kace ya zalunce ke, tanuna azalumi bawa ne ka na kiyaya da muslunci, bada dan fodio ka ke kiyaya ba, da allah da ya ce a bautamai

    • @UmarMuhammad-vu9mj
      @UmarMuhammad-vu9mj 15 дней назад

      Allah ubangiji ya sawa bawan Allah daka zaga insha Allahu sai kaga Saka makon zagin da kakeyiwa bayin Allah kafin ranan gobe kiyama

  • @kamaladeenhamisu3857
    @kamaladeenhamisu3857 16 дней назад

    WALLAHI MUNA YARDA DA WANNAN TASHA, DA CIKAKKEN YAKININ SUNA BAYAR DA ROHOTO MAI INGANCI:
    Dan Allah Alfurqan Tv ku tsaya kuna tantace abubuwa dake faruwa na gsky da tunanin abinda zai iya yiyuwa;
    Mahangar Hankali yanzun ta yaya sanusi lamido zai yiwa Abba kabir Yusuf cikin wannan ya nayi, na badakalar sarauta.
    Ba muryar sanusi lamido bace, ina za'asamo maganar shi ta whatsapp? Gsky zai yi wahala sanusi ya saki zance ga mutumin da zai yi mashi haka.
    Muna yarda da rohotannin ku.

  • @sumayyahibrahim4393
    @sumayyahibrahim4393 17 дней назад

    Kayarda Allah ya tsaidaka sheda cewa muryarsace

  • @umaradamuumar-nq1pd
    @umaradamuumar-nq1pd 3 дня назад

    Kai mallam kaima yanzu kafara nuna mana akidarka ta siyasanci, domin wannan rumors ne, kaida kanka kana cewa akwai masu kwaikwayar muryarsa. Amma daga karshe kana hitting blame on snls da kuma abba

  • @mamoudouboubacaramadou2163
    @mamoudouboubacaramadou2163 17 дней назад +2

    As Salam Wa rahmatullah artificiel intelligence can be used to imitate someone’s voice I cannot be sure that voice is his .

  • @kmuhd9473
    @kmuhd9473 17 дней назад

    Allah yasa mudace

  • @NigeriaMdarle-bq5dp
    @NigeriaMdarle-bq5dp 17 дней назад

    Allah ya bayyana gaskiya

  • @user-ed1in6cz8i
    @user-ed1in6cz8i 17 дней назад

    Karyace kuji tsoron Allah

  • @AliTnnitahirou
    @AliTnnitahirou 17 дней назад

    MaDala alayasakamaka dalikeri

  • @ridwanattajiri359
    @ridwanattajiri359 16 дней назад

    Hattarar ku da che-che kuche adai yi hattara fa.

  • @user-ti3ik4ts4j
    @user-ti3ik4ts4j 17 дней назад

    Gaskiyyane malam

  • @BabayoZubairu-ff9kv
    @BabayoZubairu-ff9kv 17 дней назад

    To ai koma da gaskene, tinda an biya musu bukata shikenn, ynxu an wuce gurin

  • @ibrahimusman8093
    @ibrahimusman8093 17 дней назад

    Wlh wanan fa shaidan cine

  • @omarsulaimanbello1378
    @omarsulaimanbello1378 17 дней назад

    Alfurqan dan wahala ne kai kuma wannan yanunamin kai daqiqine ai yanzu a zamaninnan babu wanda baza'aiya daukar muryarsa ayi Amfanida'itaba

  • @isaado4870
    @isaado4870 16 дней назад

    Muryar kwaikwayo ce

  • @waliysheikhtaheer3567
    @waliysheikhtaheer3567 16 дней назад

    Yaji wuta dan ubanshi

  • @user-tq5hp1bt4r
    @user-tq5hp1bt4r 16 дней назад

    Duk ubanda yace wannan muryar sace karya yakeyi

  • @MaryamTukur-hj3ik
    @MaryamTukur-hj3ik 15 дней назад

    Amma Kai jaki ne

  • @muawiyyahabibu2602
    @muawiyyahabibu2602 16 дней назад

    Asiri ya tonu daman ana zargin hakan

  • @AlhayatAlhayat-jr8wq
    @AlhayatAlhayat-jr8wq 17 дней назад

    Dauko day wanna magana banakabane dakabari banjidadin wanna maganganuba koma suratul anfal zakagane bakauhakan

  • @Sir_Zainbiggy
    @Sir_Zainbiggy 17 дней назад

    Matsalar ka dogon video

  • @rabiatukatsinaal7626
    @rabiatukatsinaal7626 15 дней назад

    Neman fiti nade

  • @hajarumuhammad4044
    @hajarumuhammad4044 17 дней назад

    Addua tafiye muku zagin malam Dan yafi Sarakunan ku daraja.

  • @mainasaradanfuloti9162
    @mainasaradanfuloti9162 16 дней назад

    Makaryacin banza hada murya kawai don Allah mutane a kula wannan Scam ne

  • @WEMEngineering506
    @WEMEngineering506 17 дней назад

    In Sha Allahu saiya sauka

  • @anasmsani
    @anasmsani 17 дней назад

    Amin ya Allah

  • @AbbasMohammed-pp4dt
    @AbbasMohammed-pp4dt 17 дней назад

    To ai wannan ba komai bane,ra,ayinsa ne ya fada.kowama na iya haka nan

  • @sadiqnura6717
    @sadiqnura6717 17 дней назад

    Malam Dan Allah kadinga tantance abu kafin ka sa domin mutane da yawa sun yarda dakai

  • @NigeriaMdarle-bq5dp
    @NigeriaMdarle-bq5dp 17 дней назад

    To karyanka

  • @user-df2px7qd6h
    @user-df2px7qd6h 17 дней назад

    Meyasamu malaman Nigeria to mekayike nan

  • @NassirAli-dc1st
    @NassirAli-dc1st 17 дней назад +1

    Anji kunya😂😂

  • @user-sl8zn6th1m
    @user-sl8zn6th1m 17 дней назад +1

    ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @AyubaIsah-he8gx
    @AyubaIsah-he8gx 17 дней назад

    سبحان الله‎

  • @muhammadinuwa-nc5ro
    @muhammadinuwa-nc5ro 17 дней назад

    Dan allahkudenayadawannankaryanekumazamudainasauraranku

  • @hajarumuhammad4044
    @hajarumuhammad4044 17 дней назад

    Amma dai ku talakawa akwai sa kai kuje zuwa Addua

  • @user-gd4vh7rj9l
    @user-gd4vh7rj9l 17 дней назад

    Wannan muryar sunusi che mana

  • @user-tq5hp1bt4r
    @user-tq5hp1bt4r 16 дней назад

    Gaskiya munafiki beyiba

  • @Saleh-005
    @Saleh-005 17 дней назад

    Gaskya ne wanan

  • @mouktarabdal8403
    @mouktarabdal8403 17 дней назад

    Ba akace bane wonnan fa gasky tayi halinta 🤣🤣🤣🤣🤣🤸🤸

  • @SaminouSani-ov3ti
    @SaminouSani-ov3ti 16 дней назад

    Kaima masa lahar kace kake fada

  • @malan_abduabubakar-ibrahim7438
    @malan_abduabubakar-ibrahim7438 17 дней назад

    Adinga bincike dai

  • @ishakuabdullahi-ce4zb
    @ishakuabdullahi-ce4zb 17 дней назад +4

    malam gashawara kyauta amatsayinka na malami kodakai dan jaridane akoi abinda yakama kana kaudakai saboda mutuncinka yafi dukkan labaru dakake gabatarwa duk abinda zai iya zama maka matsala babu amfanin kayisa

    • @Idreez2
      @Idreez2 17 дней назад

      Bazai dauka ba idonsa ya rufe a soyayyar ganduje bayan Gane qarya da gaskia baya Gane zubar da qimar shafin sane Saka irin soki burutsu irin wannan, inaga baisan meye editing ba, meye AI ba

  • @user-zf1hu4hy8x
    @user-zf1hu4hy8x 17 дней назад

    Laile dattijo kabi a hankalin

  • @IbrahimRabiu-vx2fx
    @IbrahimRabiu-vx2fx 15 дней назад

    adawoma hausawa sarautarsu a kano shine adalci saboda kano bata fulani bace bakuma sarautar addiniceba ta gargajiyace

  • @user-ur4wr3pp3y
    @user-ur4wr3pp3y 17 дней назад

    Kai wannan ba sanusi bane

  • @sumayyahibrahim4393
    @sumayyahibrahim4393 17 дней назад

    Hanyar cin abinci ka ka kenan

  • @massaoudoumassaoudou2644
    @massaoudoumassaoudou2644 17 дней назад

    😢😢

  • @usmanmohammed3648
    @usmanmohammed3648 17 дней назад

    Tsoho yaga kudi

  • @AbbazakariIbrahim-ir3gj
    @AbbazakariIbrahim-ir3gj 16 дней назад

    Jaki dabba kana sa abinda bashine ba

  • @user-kg2ed1dz4r
    @user-kg2ed1dz4r 17 дней назад

    Tsegumi phone stori

  • @zakouissou6938
    @zakouissou6938 17 дней назад +1

    😂😂😂😂😂😂

  • @mouktarabdal8403
    @mouktarabdal8403 17 дней назад

    Ba akace bane wonnan fa gasky tayi halinta

  • @user-ov6ll6hv9v
    @user-ov6ll6hv9v 16 дней назад

    Wannan fadan kune yan ta adda jikokin dan fodio kasurgumin dan fashin sarauta to ai dama sarautar ta haramun ce saita dawo a kabilar hausawa domin sune asalin yan sarauta kamin dan ta adda yazo kasar mu ya muna fashin sarauta

  • @sumayyahibrahim4393
    @sumayyahibrahim4393 17 дней назад

    Shiyasa bana kallon vedio ka inkai posting

  • @muhammadinuwa-nc5ro
    @muhammadinuwa-nc5ro 17 дней назад

    Aduarkitayikyaudukwandasukafarasakanoamatsalaallahyasasuamatsala

  • @malan_abduabubakar-ibrahim7438
    @malan_abduabubakar-ibrahim7438 17 дней назад +1

    Adawarka tafito filifa

    • @Mukhtar_jnr
      @Mukhtar_jnr 17 дней назад

      Taka ko a boye take😮

  • @user-wx2jo7ne9r
    @user-wx2jo7ne9r 17 дней назад

    biri yayi kama da mutum

  • @anwaresa5147
    @anwaresa5147 17 дней назад

    renin hankli bazncenshibne

  • @ameenahaliyu5848
    @ameenahaliyu5848 17 дней назад

    Shi atikun meyayi a lokacin da yayi vice president ?????

  • @MamanIssa-vz3tm
    @MamanIssa-vz3tm 17 дней назад

    Malan al furqan kai dan tada zamna zaye ne

    • @Mukhtar_jnr
      @Mukhtar_jnr 17 дней назад

      Kai ko Dan ta-da konce tsaye ko😂?

  • @muhammadinuwa-nc5ro
    @muhammadinuwa-nc5ro 17 дней назад

    Hattaradaikiiyabakinki

  • @user-gd4vh7rj9l
    @user-gd4vh7rj9l 17 дней назад

    Aminu ado bayero mukeso a kano

  • @KhairatSulaiman
    @KhairatSulaiman 16 дней назад

    Kai munafiki ne yasin

  • @user-lo5nk2lj2h
    @user-lo5nk2lj2h 17 дней назад

    😂😂😂😂

  • @Istandwithreality
    @Istandwithreality 17 дней назад +1

    Wanna matar Yar tasha ce. Batasan komaiba akan sarautar Kano da karfin gomna.

  • @user-ov6ll6hv9v
    @user-ov6ll6hv9v 16 дней назад

    Kaxo kace a zabi atiku saboda yana bafulatani dan uwanka ko tomu hausawa insha Allahu bazamu sake zaben bafulatani amatsayin shugaban kasa domin Buhari yayima hausawa idanu wallahi yan iska

  • @aminakoti8044
    @aminakoti8044 17 дней назад +1

    ba sunusi bane Bashi bane ba

    • @Mukhtar_jnr
      @Mukhtar_jnr 17 дней назад

      Hmnn daga kin gaskiya sai....😊