Yau nayi farin ciki sosai wlh domin abinda nakeson gani a shirin so halitta Ne burina usman yaso khadija kuma yasota tabbas Masoyi bai kamata yazama makiyiba duk Wanda yace yanasonka to wlh yagamadakai bakada abinda zaka biyashi a duniya saboda haka ina jinjina ga usman Fulani jarumi kuma director a wannan shirin kai gorzone usman Fulani Allah yakara basira da daukaka da kai da abokan aikinka na shirin so halittane
Wannan Episode din yayi kyau sosai, haka naso ta kasance Usman ya dawo yana tsananin son Khadija ita kuma ta juya masa baya. SAI DAI inada shawara, bayan da jaruma Khadija ta nuna wanda takeso, bai kamata nan take Usman ya dauki mataki ba har ma kuma a bashi daman cin zarafin Rabiu ba. KUMA ba'a bawa Rabiu karfi ba. Yadda ya kamata karshen EPISODE din ya kasance shine, a lokacin da Jaruma Khadija ta gabatar da Rabiu a matsayin saurayinta, daidai nan sai a nuna alhinin Usman da mamakin sauran Jaruman shirin, nan take sai EPISODE ta kare. HAKAN ZAI KWADAITAR WA MASU KALLO (EPISODE 7) DA ZAIZO NAN KABA IN SHAA ALLAHU. SAI IDAN SHIRIN YA KARE ANAN KUMA TOH. KU HUTA LAFIYA. DA FATAN AN SHA RUWA LAFIYA. ALLAH YA AMSA MANA IBADUNMU, ALLAH YA KARA MUKU BASIRA DA HIKIMA. ALLAH YA ALBARKACI RAYUWANMU, ALLAH YA KAWO MANA KARSHEN WANNAN ANNOBAR CORONA DIN. A GAISHE MIN DA USMAN TAREDA JARUNA KHADIJA. NAKU Mr. HANEEF DAGA NAN MALAYSIA
Gaskiya usman yafara bani haushi😔😔😢😢😿😿 irin wnnan tsana haka😭😭
Yau nayi farin ciki sosai wlh domin abinda nakeson gani a shirin so halitta Ne burina usman yaso khadija kuma yasota tabbas Masoyi bai kamata yazama makiyiba duk Wanda yace yanasonka to wlh yagamadakai bakada abinda zaka biyashi a duniya saboda haka ina jinjina ga usman Fulani jarumi kuma director a wannan shirin kai gorzone usman Fulani Allah yakara basira da daukaka da kai da abokan aikinka na shirin so halittane
MASHA ALLAH YAYI KYAU SOSAI WANA HIRIN MUNA JIN DA DAI SHI SOSAI👍👍👍👍👌👌👌
Masha Allah adamu and usman Allah yakara basins kana kokara kan Kadija agaskiya
Hahhhahhah😂😂😂khadija is ur turn deal with him very well!
hhhh
@@hausafulanicomedians yayi
What 🙆🙆🙆🙆🙆 haka abun yazama kuma khadija yakamata ki yafewa usman bisa nadamar da yayi ko 💘💘💘
Can wait for the next epi hope it comes out soon Masha Allah Khadija kin hada Maza biyu
gaskiya usman kazubar da damarka agun khadeejah Allah
Muna godiya from Italy 👍👍👍
Fantastic wonderful move I love it
Macha Allah kay yaw kadai naji dadi so halita Allah ya kara basira
Masha Allah. Ubangiji yaqara basira. Gaskiya kuyi qoqari 😍😍😍😍😍😍😍👍👍👍👍👍
Masha Allah adamu husaini kana kokari kadija kiso adamu husaini karkiso malan ko usuman dan Allah
Macha allah kadije🥰😍kinbirgue ni
Wow sai kena koh
Gaskiya so fah halittani wanda idan kana soyayya kaman baka da hankaline
Ai maganinka kenan usman allah yakara😂😂😂😂😂🤣🤣🤣🤣🤣😆😆😆
Gaskiya muna jin dadin shirin so halitta, muna godiya Allah ya karo BASIRA.!
Wow nice wallahi yayi kyau sosai Allah ya Kara Basira 😍❤️
Masha allah gaskia muna jin dadi sosae da wannan shirin
Wannan shiri sam babu dadi , wai har wane locakine zai amshi soyayyata ne ikon Allah.
Nima inajin dadi shirib🥰🥰🥰kema kina birgeni
SOSAI MA. KUWA
HAUWA SADI Hio
Thanks mun godé sosay allah ya kara basira da daukaka
Hajiya zainab
Alhamdulillah nine n farkon kallonsa na dade ina jiranku Allah yasa cigabanne
A,a bro nine na riga ku
Waooh love that 🧡
Nine farkoh
Ashe dai na biyu ne gaskia ne.
Nariga ku
Wallahi najin dadi sosai 👍👍
Kema yabirgeki kenan
Allah yakara basira chirin nan yaya fah
Mash Allah agaskiya najidadi sosai 💃💃💃💃💃
Please yaushe za ayi releasing din season 7...we can’t wait seriously 🙏
The same umbrella
Waaaw shiri yayi dadin allah yabiya
Yayi kyau khadija
Hmmmm agaskiya yakamata asaki sauran dawuri sbd
Masha Allah gaskiya abin yayi kyou
Gaskiya kadija tayi batayiba rigimaba kyau soso ne
Masha Allah Allah yakara basira
Yauwa har najidadi wlhy koku fa
Gaskiya yanaimin dadi
Alhamdulillah naji dadi burina yacika Usman yanason khadeejah itakuma batasanshi
Gaskiya Usman Ina jin dadin yadda kake Zane ta tinda ita mayya ce
Masha Allahu wannan shirin naku yana kayatardani sosai Alllah yakara daukaka
Masha allah gaskiya muji dadi dama mudade muna jiranku allah ya kara basira mee
Masha Allah
Gaskiya film yayi kyau sosai
Wlh naji dadi sosai ko ba kadanba kadaja kin birgeni
So HALITTA. Na ga ali nuhu yafara tsorata da UTHMAN M FULANI Alla ya baku sa a ameen
Gaskiya nml Ne yayi kyau sosai
Abin yayi armashi gaskiya
mongode allha chibaku ikon saka na 7
Masha'Allah brother's munajin dadin shirinku Allah kara fasaha❤❤❤
Agasyaki ba a tababirgeni ba irin yau gaskiya usuman yayi haka ma khadija ma tayi abin da kowa ya jidadi muna sanku👍👍💑😍
Nice
Mash Allah Gaskiyane Nagode So Halitta Allah ya kar basira
Gaskiya na 6 mu kanmu mujin dadi sosai
Kae masha Allah yau nayi farin ciki sosaae Allah yakara basira Ameen 🙏💜
Gaskiya baka iya shirin soyayya ba bar
Masha Allah jinjina ta musamman
Masah Allah
Maganin sa kina ai danineh ai sai yafih haka wlh
Masha Allah usman da sauran jarume allah Yasaka da alkari ina wakowa fatan alkari allah yakara basira mugodai usman inasan kadija so sai da so sai 💔💔🔥
Zamu baka kadija ko Usman
Wannan Episode din yayi kyau sosai, haka naso ta kasance Usman ya dawo yana tsananin son Khadija ita kuma ta juya masa baya. SAI DAI inada shawara, bayan da jaruma Khadija ta nuna wanda takeso, bai kamata nan take Usman ya dauki mataki ba har ma kuma a bashi daman cin zarafin Rabiu ba. KUMA ba'a bawa Rabiu karfi ba. Yadda ya kamata karshen EPISODE din ya kasance shine, a lokacin da Jaruma Khadija ta gabatar da Rabiu a matsayin saurayinta, daidai nan sai a nuna alhinin Usman da mamakin sauran Jaruman shirin, nan take sai EPISODE ta kare. HAKAN ZAI KWADAITAR WA MASU KALLO (EPISODE 7) DA ZAIZO NAN KABA IN SHAA ALLAHU. SAI IDAN SHIRIN YA KARE ANAN KUMA TOH. KU HUTA LAFIYA. DA FATAN AN SHA RUWA LAFIYA. ALLAH YA AMSA MANA IBADUNMU, ALLAH YA KARA MUKU BASIRA DA HIKIMA. ALLAH YA ALBARKACI RAYUWANMU, ALLAH YA KAWO MANA KARSHEN WANNAN ANNOBAR CORONA DIN. A GAISHE MIN DA USMAN TAREDA JARUNA KHADIJA. NAKU Mr. HANEEF DAGA NAN MALAYSIA
Sunan wani abu kafi kannywood wlh naji dadin episode 6 din nan sosai Allah ya kara basira da albarka
😅🤣😂
Wayyo kamar karya qare...
Masha Allah yau naga abinda nakeson gani a so halitta ne
شكرا خديجة 🇳🇬🇸🇦😂🤣
Masha Allah wasa yakare
Gaskiya 😳😳😳
حقيقي والله اكفووو خديجة.💔💔😂😂😂😂
Macha Allah a gsky Wannan 𝙠𝙝𝙖𝙙𝙚𝙚𝙟𝙖𝙩 din tana birge ni wlh🤷♂️🤷♂️🤷♂️
Ammah tabirgeni sosai, gara da tamai
Nice one
Kay gaskiya kadija kinburgeni karki amshi soyayyarsa shima saiyash wahala sosai
Yayi Masha Allah
😂😂😂😂gaskiya yayi kyau sosai
Kinbir gaini wlh kadeeja
Dakyau kimburgeni kadija munajiran nagaba
Gaskiya wannan karon shirin yayi dadi sosai ya birgeni matuka👍👍😄😃😁
Usman yi hakuri kadidja zata dawo gareka ko bajima ko badade incha Allah soboda har yanzu tana sonka
Kai masha Allah Allah yakara basira
Hhhhhhhhhhhhhhhh wai allah na uthman
Thanks Shirin yayi
Khadija kema se ki Fara tafka wa Usman Mari da wulakanci Kamar yadda yayi maki a baya
Mungode
Allah kara basira
Allah 😂 hmmm ba a yanke hukunci
Macha Allaa
Kaiya dama Khadijah ba son usman ba take dama yaudaran shi take
Abun takaici wllh da wannan film
Masha Allah 🙌🙌🙌
Oh ashe mafarki take😅
Da kyua Allah ya timaka 👍
Msh...Allah
Hhhhh gaskiya wannan Film yananisha dantardamu sosai Allah kara bsr sanan inna gaida jarimina Adamu Husaini i
Gaskiya kunyi kokari danfulani.
😹👍Toh fa
Hhhhhhhhhhh dan fulani yau dara taci gida
An gaskiya ussuma kayi wasa da soyayya
Anzo wajan nice one
Up up up Allah kara Baseera amin
Ninasaba ganinshi💃💃💃💃💃💃sutori
masha Allah😍😍😍
Souvenir de moi
Yayi kyau
من زمان عنكم
👌👌👌👌👌🤔🤔🤔
Allah ya taimaka