Alhamdulillah jin wannan wa azin yasa zuciya ta tayi sanyi sannan yasa nasamu nutsuwa wasu suna cewa wai banyi hakuri ba nikuma nasan nayi hakuri kawai bakin cikin rasa dana ne yasa hawayena yakasa tsayawa Amma Allah yasan zuciya ta ina fatan Allah ya azurtani da wani
Ubangiji Allah ya jikan shi da Rahama nima yau kwana goma da rasuwar daana Al-hassan dan shekara 4 zafi da radadin dake zuciya ta bana iya wayyana shi yadda za a fahimta amma tabbas nayi imani Allah baya zalunci nasan hakan shi ne mafi alkairi a gare ni da daa na ina fatan Allah y sada mu a aljannar firdaus cikin ayarin ANNABI MUHAMMAD SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM
@@fiddausiibrahim8992 ameen ya Allah ina yimiki ta aziyya ubangiji Allah ya jikansa ni nawa jaririne ma ranar dana haifeshi baizo darai ba Kuma haihuwar farice shekarata shida ina nema sekuma Allah yabani sannan ya mutu a ranar dana haifa Allah mungode Maka
@@MaryamazubairYakub Amin s amin ya Allah ngd..... Allah sarki ubangiji Allah ya sa masu ceton mu ne Ya Hayyu ya Qayyum y Allah y azirta ku da rayayye me albarka me amfani duniya da lahira
Allah ya biyaka malam nima Dana guda daya tak watansa 18 yayi Dan zazzabi ya mutu naji dadin jin wa a zinka kuma ya farantamin rai Allah yabamu ladan hakuri
May Allah reward you,and bless your family
Masha allah allah ya badda ladda amen ya hayyun ya hayyun
Allah ya sake da alkhairi
Jazakumullahu khair
Allah y karawa rayuwa albarka
Allh yasakada alkhairi
ALLAH ya sakama Malan da alheri
Alhamdulillah jin wannan wa azin yasa zuciya ta tayi sanyi sannan yasa nasamu nutsuwa wasu suna cewa wai banyi hakuri ba nikuma nasan nayi hakuri kawai bakin cikin rasa dana ne yasa hawayena yakasa tsayawa Amma Allah yasan zuciya ta ina fatan Allah ya azurtani da wani
Ubangiji Allah ya jikan shi da Rahama nima yau kwana goma da rasuwar daana Al-hassan dan shekara 4 zafi da radadin dake zuciya ta bana iya wayyana shi yadda za a fahimta amma tabbas nayi imani Allah baya zalunci nasan hakan shi ne mafi alkairi a gare ni da daa na ina fatan Allah y sada mu a aljannar firdaus cikin ayarin ANNABI MUHAMMAD SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM
@@fiddausiibrahim8992 ameen ya Allah ina yimiki ta aziyya ubangiji Allah ya jikansa ni nawa jaririne ma ranar dana haifeshi baizo darai ba Kuma haihuwar farice shekarata shida ina nema sekuma Allah yabani sannan ya mutu a ranar dana haifa Allah mungode Maka
@@MaryamazubairYakub Amin s amin ya Allah ngd..... Allah sarki ubangiji Allah ya sa masu ceton mu ne Ya Hayyu ya Qayyum y Allah y azirta ku da rayayye me albarka me amfani duniya da lahira
@@fiddausiibrahim8992 Ameen ya Allah nagode sosai
Allah ya biyaka malam nima Dana guda daya tak watansa 18 yayi Dan zazzabi ya mutu naji dadin jin wa a zinka kuma ya farantamin rai Allah yabamu ladan hakuri
Allahu Akbar ubangiji Allah ya jikan shi da Rahama Allah y baku rayayye me albarka
Masha Allahu
Masha Allah
May Allah reward you,and bless your family