Masu shirin zanga-zanga su ɗan ƙara haƙuri Tinubu ya san da matsalarsu - Mohammed Idris
HTML-код
- Опубликовано: 7 сен 2024
- Ministan yaɗa labaran Najeriya, Mohammed Idris, ya nemi matasan ƙasar masu niyyar zanga-zanga su ƙara haƙuri, saboda Shugaba Tinubu ya san da matsalarsu.
Ministan ya kuma ce an fito da wasu matakan kyautata rayuwa ga 'yan Najeriya.
Allah yabama talakan Nigeria mafita akowani yanayi alfarman mazon Allah SAW
Allah ya isa tsakanin mu daku, azzalumai marasa imani da tausayi, insha'Allah tin anan duniya sai Allah ya nuna maku, yadda koka wahalar damu, insha'Allahu yadda kuka tazar tamu kuka wahalar damu, sai kun wulakanta.
Wannan Zanga Zangar Muna Addu'ar Allah Yasa ta tafi da Kujerar Tunumbu
Wallahi har kunyan jin bayanan 'yan siyasa nake ji....ya kamata mai girma minista da yan shi 'yan siyasa, da shi da Ogan shi, su ji tsoron Allah!
Allah ya isa
insha'Allah shugabaninmu basu gama da duniya lafiya ba. Azzaluman banza marasa imani
Insha allah mutuwar karnuka zasuyi azzaluman banza
Insha Allahu Koda sungyara sai Sunyi nutson Shekara Daya a wuta
Babu Wani Mahaluqi Da Ya Isa Yahanamu Fits Zanga Zanga Muddin Buku Gyara Ba Kafin Lokacin. Maras Imani Da Rashin Kishin Al'umman Su Azzalumai Kawai. Wlh Allah Bazaibarku ba😢😢😢
In Shaa Allah Dan Uwa 😢😢
Hakuri shine kullum akebawa Dan Nigeria mude Allah ya isan mu wlh zalinchin ya ishemu😢😢😢
Mohammed Idris Minister of Information, you are speaking to protect the president and your own personal interests
Mudai Allah ya isa, Allah yasaka mana. Akwai lahira Kuma Allah baya bacci😢
Zanga-zanga insha'Allahu ba fashi, idan kashe mu zakuyi Ku kashe mu, sai Ku tsaya aduniyar, wallahi mutuwa tana nan tana jiranku.
Talaka besan anyi rabon abinciba allah sarki talaka bawan allah.
Allah yabimana hakinmu akanku azalumai
Ministan Makaryatan Gwamnatin tinubu iya karyanka iya zunubinka duk karyan Labaran maku DA lai Mohammed ka shanye su
Zanga zanga on 29/7/2024 insha Allah ba gudu babu jada baya makaryatan banza
Wannan gaskiya ne aqara haquri aqara haquri hmm Allah yaqara mana haquri,kuku ma Allah ya qara maku...
Wallahi sai munyi tunda baku san halin da talakan najeriya ke ciki ba. Muna cikin wahala matuqa kuma ana kashe mu.😢😢😢
Allah Shi taimakemu.
Sai shegen karyan tsiya. Mu dai sai mun fita Zanga Zanga In Shaa Allaah!
Idan kuna yada da butar AL-UMMA miyasa ALI NDUMI yafadi gsky kunkayimai zagon Qasa wlh ALLAH kajji tsoron ALLAH zaka Mai maita A Gobe AL-Qiyyama ALLAH ya isah 🙏🙏🙏
Karya ba kyau Allah na ganin ku Yana jiran kowa madakata
Wannan ma ai zance banza ne
Kun cuce mu…Allah Ya isa baza mu taba yafe muku ba
Kuma Insha Allah Zanga zanga kam sai mun fita
Kun kama kun rikita qasa baki daya azzalumai
Baza dai kudawo mana da tallafin da kuka cure ba to in sha Allah sai kun bar mulki
Ai tinubu yace subsidy is gone yanada taurin kai
Allah de yatsinema kaida masu gidanka
Mayo dara makaryata Kawai Allah ya isa
Maganan banxa daga mutanan banxa wallahi sai Allah yasaka yan Nigeria kuma wallahi kunchi amanan musulunchi baxa muyafe mukuba
Insha allah saimunfito zangazanga munafama da yunwa wlh kuma muna biyayya ma gwannati amma talauci tarikemu mu kananan ya kasuwa muncinye jarinmu
Karyakake kuma zanfita zanga ba fachi in CHa allh
Tunfari Haka yamata suyi bawai kawai rana tsaka ba bayan sun jefa rayukan mutane A wahala humm Allah dai yasa mugani gani kuma na Alheri
Raba shinkafar Banza
Gaskiya yakamata adubama talakawa wallahi wani yadda Yaga dare haka zaiga Rana baida abinda zaici Kuma acen da yafi qarfin hakan Amma yanzu tsadar rayuwa tayi yawa Wai ace mudun garin kwaki 1500 mudun wake 3k mudun shinkafa 2,500 wadda bamai kyauba mudun barkono 3,500 wallahi tallahi ana cikin Matsin rayuwa gashi yanzu idan zaka fita nema kudin mota zai cinye abunda kaje nema
Marasa Adalci Wllh Inba Agyaraba wllh Bazamu haqoraba Kuma bamasan Abinci Muba dabbobibane Ai Ilimi Mukyeso Maqaryata
Zanga zanga no going back.
Ba abinci muke so kuraba mn ba, tallafin manfetir muke kumaida mana idan ba kwason zanga zanga.
TINUBU MUST GO IN SHA ALLAH
Kaji tsoron Allah Minister! Hanyar Abuja to Kaduna tun kafin Buhari ya sauka akasamu tsaro. Tunda Tinubu yahau babu Wani abun arziki ko daya dayayi saidai tsantsar zalunci kawai
Allah yataimakemu 🤲
Zakuci kutumar ubanku ne da baban ku, Allah ya hadamu daku
To Kai damabakasanchewar muba karshen duniyace takekokarin zuwabamaigida ayifaimani dazuwanwasa afadimagar Allah Kuma ajitsoronta afiddakwadayi mabudin wahala yanuwa malamai da siyasa
Kawai Adawo da subsidy kawai BA wata Qaryya Azallumai kawai wlh ALLAH zanga,zanga BA Fashi Mahaukatan banza wadan da Basu kishin Qasar su da AL-umma su ma yaudara ALLAH ya isah wlh
Allah zai saka mana.....whi bazamu yafe ba
Dan Allah gafara mahaukaci kawai
Wlh mutumin nan baya tsoron Allah
Zanga zanga insha allah no going back
Karyayake Allah zaitambayeka
Karyane wlh
In sha allahu zamu futa zanga sai in kun iya gyara wa kafun lokacin zanga zanga muddun mukaga babu cangi tabbas zamu futa in sha allahu
Shiek imam abubakar mmakari mungode Allah ya Saka minus GODIYA Allah ya sa mudace da alkhairi sa albarkacin annabi Muhammadu rasullullahi s a w
Wlh karya kake, kuma zamu jira, lokaci xai karyataku
Kai gizo wanan shirmen naka bamu da lokachin jinsa zanga zanga ce ba fashi in sha Allah
Wato ni tinda na fahimci inda miyagun mutanan nan sukasa gaba na daena kallon movies din India irin rashin imanin da akemasu...... Allah dae yana madakata😢
Zanga zanga no going back
Duk abinda kuke fada zagaye zagaye ne kawai kun san me zakuyi ku saukaka wa al'uma amma bazakuyi ba to ku sani shidai zalunci baya dawwama da sannu Allah zai kawo karshen zaluncin duk wani azzalumi (Allah ya daukaka Nigeria) kasar mu ta gado Allah ya bamu shugabanni na gari.
Allah ya sakamuna
MaQARYATA TARON TSINTSIYA BASHARA SAI MUNYI IN SHA ALLAH
An aiko ka kafadi qarya to Allah ya tsine wa me karya 😢
Humm wallahi wadan nan mutanan sun raina mana hankali 😎
Karyar banza kawai ka kabi hanyar abujan idan akoi tsaro wlh yaudara kawai babu Allah a zuciyarkou sai zalunchi Allah ya kawo mana karshenku
Mu Allah shine gatanmu garage naku duk yadda kuka ga dama kuyi yau ina fir.aunan Nigeria bahari yake
Sha shan ci kawaii.... Ai ya yan ku bashi kuke basu suyi karatu.
Allah Ubangi Ya Muku Abunda Kuka Mana
Yadda Kuka Azabtar Damu
Allah Ubangi Ya Hana Ku Zaman Lafiya Daku Da Iyalan Ku😢
Amin yahayyu ya Qayyum
Abin haushi sai fada abaki amman ba aiki idan har da gaske ne ana tausayin talakawa to mugani a aikace mana wai ance da kare ana biki agidanku yace in gani akas 😢
Wallahi da kaida tininbu zaku tsaya a gaban Allah karya a zancenku yafiyawa
Kai malam zalimu,AI wannan maganar taka Ita ake kira da kofar mazugal, Amma. Mutan Kano kuyafeni
Meye amfanin rabon abincinda mekudine kawae yake samu abincinda talakanma baya zuwa garesa mu damuwarsu tsadar kayan abinci kuma Allah yanaji yana gani kuma yana gani
Allah shiyimuna mafita
Allah ya sa da gaske kuke
Ko kungyara sai munfita zanga-zanga maqiya Allah kawai, Ina mai rantsuwa da Allah da badon kudancin nigeria sun shiga wannan zanga-zangarba Wlh da bazaku sassautamunaba mu yan arewa
Munafurci dodo ya kanci maishi in sha Allah
Allah y saka mana
Sai munyi
Allah Ya isar Mana.
Sojan haya hmmm Allah ya kawo mafita a kasar mu amma wlh wlh idan ba mu tashi tsaye ba kasar nan sai abunda muka gani mu fara gyarawa ta bangaren mu sannan sai mu komai ta bangaren su saboda wlh bamu san mutumcin kan mu ba Alla ya kiyaye
Mungaji matsalar mu ba Naraba abinci bane
Ai tunda mungane wannan gomnatin ba Mai mutunci bane,... Allah ya kaimu lokaci.
... Wannan rainin wayau, wai Kai abunci a jahohi, ku mayar da subsidy da Kuma magance matsalar tsaro. wannan tsinannen rabon abunci bamaso. Karya kuke wlh duk abunda kuke fada, karyar banza da wofi da kudin kasar tamu za a bamu loan
Wllh mutanan nan basu da shirin gyarawa kawai mafita anan mufita zanga zanga
Wlh manyammu basatausayinmu in abin bazaiyiba to wlh saidai qasar tawatse kowayakama gabnsa damn suke amfana dakudin qasar kagakuwa asararsuce
Munifuki karyakakiyi
Bamu yarda ba,wllh yaudara ce kuma zanga zanga babu fashi sai munyi,sai dai kasar ta watse kowa yasan matsayin shi.
Maganan tsaro fa babu, maganar dakayi cewa daga Abuja zuwa kaduna ansamu tsaro to ba'a samu babu wani tsaro. Haryanzu Ana sace mutane.
Mudai petir yasauka
You have your own personal interest protest most to be done..
Allah tsinewa uwar mai karya muna fuka
Kunsan da yadda za, ayi kenan duk da Bakuyiba Babu fashi zanga zanga kae Kuma mungode da bayaninka
BBC dan Allah ina tambayar mene amfanin ambassador din Nigeria a Algeria ni dan Nigeria ne inada number sa guda 2 nakira yafi so 100 koda sau 1 ba a kulaniba kuma wlh muna cikin mawuyacin hali munaso mudawo gida da rai da lafiyarmu amma abin yaci tira
Idai na shekara 10 Ina noma a Nigeria Amma duk shekara saina sayi taki feye da wacece ta gabata ka Fadi gaskiya Dan in baka ansa a nanba zaka ansa watarana
Don Allah kaji wata magana wai kullum sai ankama wasu wasu Kuma akawar dasu ,to Koda ace kullum za,a kama daya zuwa yanzu da Yan ta,da sunkare ,kawai tazo mujita😂
No going back ALHAJI bamuson mukwashe lapiya Kuma babu wani hakuri bama bukatan komi
Allah akawo mana mafita
Kai Kaji Rudadden Minister Baima San Party Sen. Abdul Ningi ba. Amsar Sen. Ali Ndumi Yake Maimakon Na Abdul Ningi😂😂😂
Karya sukai
Allah ya shiryar damu abu na daidai
Wlh mutanen nan sun raina talaka ku bashi kukayi karatun ni hankali na bazai dauki duk wannan shaci fadin naka ba kuma in Allah ya yarda bazaku gama mulkin nan lfy bah.
Allah ya shir ya mana ku
Kalleka datijo dakai kana karya😢
Haryanzu fa malam bakuyi mana magananda zamu fahimcekuba ku dawo da subsidy shine kawai mafita Marasa imani
Muna fukai a zaluman chuwagabani allh y kawomumu karchan ku har a kwai wani hali da Nigeria zata chiga bayan wann
Makar yacin banza baku kishin.yan kasarku bakuda tausayi talaka ku sauke farashin.dala da mai shine kawai
Dukanku mayaudarane allah ya isa tsakaninmu daku
Zanzagn ba fashi ma yaudara kawai 😢
adai dinga Jin tsoron allah domin ku wa akwai ranar karshe duk abin da kafada yanzu zaka maka mai mai tashi agaban allah
Zanga zanga tazama dole mufuta Dan cin kashin Karan da akeyimana a kasar nan yazo karshe wlh,
Shikansa yakasa gamsar da Kansa, Saban ba gaskia tatare dashi
Mutane marasa adalci kawai
Wai za'a ware kudi bashi saboda yayan talakawa su samu aro suyi karatu sai kace su bashi sukai karatun kunyi karatu a banza amma bakwaso mutane suyi ko Yayanku ba anan kasar sukeyi ba idanma a kasar sukeyi ba irin wadda talakawa keyi ba Allah ya isa tsakaninmu daku