Ai musbahu ramadan karya yake irin zarra da manun garkuwa ke hawa wlh wlh ramadan bai iya hawanta dan durin uwa idan kuma yayi muso yakama bahagon mai bulala ko audun tunga ko shgn yl dan zuru kokuma mai takwasara kansa manu cikin arewa waye yarage masa
Musbahu manufa mustapan dan shg yafadi dan aliyu yafadi autan dan bunza yafadi saiwa kuma to shi ramadan kafada masa zarra da yake cewa ya karya yake ai manu yaci maigidan ramadan kuma yaci ramadan din kansa shi ramadan yakama garkuwa mana matso raci
SLM da Allah aturumini labar ramadan
musbahu lanbar ramadan mukeso dan allah
Slm musbahu dogon shamsu yayi kisa yau kobiyi 2023/30/5?
Ai musbahu ramadan karya yake irin zarra da manun garkuwa ke hawa wlh wlh ramadan bai iya hawanta dan durin uwa idan kuma yayi muso yakama bahagon mai bulala ko audun tunga ko shgn yl dan zuru kokuma mai takwasara kansa manu cikin arewa waye yarage masa
kai ramadan Mai gidanka yafadi Autan Dan bunza balle kai bahagon zayyanu ya wuceka manu ya wuceka Dan Ali ya fadi Dan shago ya fadi
Musbahu manufa mustapan dan shg yafadi dan aliyu yafadi autan dan bunza yafadi saiwa kuma to shi ramadan kafada masa zarra da yake cewa ya karya yake ai manu yaci maigidan ramadan kuma yaci ramadan din kansa shi ramadan yakama garkuwa mana matso raci
Saboda bakasan maiye damben shine yasa kakei fadar haka Kai ne kakai karya duk abinda yaron yafada Babu abinda ya Fada wanda ba dei dei ba
Musbahu barka da aiki Zanturo maka number mamman Dan ushe Wanda yakafa jamus.
Dan Allah katuromin kakirani 08145396333
Qarya kake bahagon zayyanu da Manu sun wuce tsoron Wani bale Kai .
Mutanen da kullum suna kano zakace wai Basu son hada gari dakai.
Kai ne kake karya saboda baka bibiyar damben
Kai ramadan wallahi karyakaké arrrrguisssss. Yaran da kulum suna tchikin garin Kano tchikin garinku. Key fa katapa chiga garinssu birnin kebbi ? Gayamuna muji.makaryatchin banza.
Ramadan karya kake manu ya bugeka kadaina karyan kisa
Kai saboda bakasan damben shine yasa kakai fadar haka