Gaskiya baffa kai mahaukacine wannan kawai kana kame kamene kabar mutum yayi magana kahanashi in yafara sai kafada cen kafada nan kanatsu ba kame kame ba .Allah yasawake yashiryaku
Mutum ya kira, sai ka bar shi yayi magana shima. Amma kana ta katse shi, kana hana shi magana. Nima ahlus-sunnah basalafe ne. Amma abinda sunnah kacokal ta karantar shine adalci. Wannan abinda ka dinga yi mah shine zai sa wa awaam shubhah su fara tunanin kamar mah ya fi ka karfin hujja ne kake ta katse shi. A dinga yin abu cikin hikima sabida awaam. Sannan meye na using kalmomi kamar "kana shirme", "Kaga iskanci kenan". Ba haka manzon Allah yayi ba.. Ka dinga yi wa mutane Magana cikin mutuntawa don Allah. Da haka ne jama'a zasu fahimce meh kake so ka nuna masu sannan su dauka. وفقكم الله. جزاكم الله خيرا
Mln arikaba kowadama yana magana sai mumamu fahinti Allah ya bamu iko ganegaskiya ya bamu ikon bunta yanunaman garya karyace yabamu ikon gujemata Allah humma a maeen hayyu Ya qayyum
Gaskiya malam wannan abun da kukeyi ba addini bane kuma kuna daawar ilimi gaskiya kun halaka kuma tabbas ba dan Allah kukeyiba wannan wakanku ne kawai Allah ya sauwake!!!
Amma basan bambamcinka da mahaukahiba, sabida wannan zallan hauka ne kawai lake yi. Idan aikin hankali kale yi sai ka saurari mutum, ma'ana ka bashi lokaci koda minti biyu ne, amma sai kayita fadin son ranka Kuma hana abokin magana damar yin magana, to wannan ya son zuciya da hauka. Allah ya tsare mu ga barin irin wannan rashin nutsuwa. Ameeen 🤲
Dabba mahaukaci kabari ya karanta maka hujja kahanashi Aman kanata kafurta mutane wawa mahaukaci akan abinda ya kira ya tambayrka ma bashi kake amsawa ba jaki kawai Allah ya kara la antarka
A gaskiya Hotoro Wawa ne saboda tun da aka fara har yanzu bai amsa tambayar farko da wannan Bawan Allah ya yi masa ba. A gaskiya Babba Munafukin Allah ne kuma Wawa
Yakamata arika kyautatawa kowa fahimtar sa, Domin idan ana kyautatawa mutum wajen yimasa bayani ba mamaki idan Allah yasoshi sai yafahimci abunda kafadamasa
Hmm haukan banza kawai in dai inaso mutane su fahimtane to dole sai ana barin wanda ya kira yayi magana to in dai dan mutane fahimta akeyi à rinka abu da hujja.
Gaskiya nidin nan badan shi’a bane amma wlh bakada adalchi malam Ni Ahlil Sunnah ne dan Izala kuma Asalin dan Birnin Shehu sokoto amma gsky kwata kwata bakayi adalci ba wlh sonrai da hauka da rashin ilimin mukabala
Baffa da yayi tambaya amma baya barin a bashi amsa Ya kamata ace shima na bangaren shi'a munga fuskarsa; don mu san bawai kawai Baffa ya shirya wasan kwaikwayonshi bane kawai
Ba gaskiya tare dakai Baffa hotoro .Shine yaima tambaya kaki kasa bashi amsa. Wallahi bana shi'a, amma kaine kai shashanci kai kasa bashi amsa tun tambayarsa da farko kace sai yagaya ma a wanner baggage yake. Yagaya ma amma ka kasa bashi amsa. Haba ai ko ba ilimi indai akwai hankali za"a gano ka Baffa.
To ai wannan kai baffa domin ni bazan Kira ka malami kai kayi kida kayi waka kayi rawarka kuma kace tayi domin kuwa kana tambaya amma kuma baka bashi daman ammasawa sai surutun banza
Duk wanda yayiwa Annabi (SAW) gardama a cikin umarnin da yayi to ba mumini bane! وَمَا كَانَ لِمُؤْمِنٍۢ وَلَا مُؤْمِنَةٍ إِذَا قَضَى ٱللَّهُ وَرَسُولُهُۥٓ أَمْرًا أَن يَكُونَ لَهُمُ ٱلْخِيَرَةُ مِنْ أَمْرِهِمْ ۗ وَمَن يَعْصِ ٱللَّهَ وَرَسُولَهُۥ فَقَدْ ضَلَّ ضَلَٰلًا مُّبِينًا Bani ayar da ta ware wadanda sukace kar a kawowa Annabi SAW abin rubutu, sukace magagin ciwo yakeyi.... Ashe Annabi ba : وما ينطق عن الهوى . إن هو إلا وحي يوحى bane? Baffa a dai nemo munafukai, zindikai, maciya amanar Allah da manxo.......
Lallai wannan kai ne jahili, an maka tambaya akan shin KAI MALAMI NE ??? amma ya ki bada amsa, kuma ya hana bawan Allah magana. Baffa Hotoro kasurgimin jahili ne na bugawa ga jarida
Masha Allah jazakallahu khairan ya sheikh baffa hotoro
Gaskiya baffa kai mahaukacine wannan kawai kana kame kamene kabar mutum yayi magana kahanashi in yafara sai kafada cen kafada nan kanatsu ba kame kame ba .Allah yasawake yashiryaku
سلام جزاك الله ياشخي،
Mutum ya kira, sai ka bar shi yayi magana shima.
Amma kana ta katse shi, kana hana shi magana.
Nima ahlus-sunnah basalafe ne.
Amma abinda sunnah kacokal ta karantar shine adalci.
Wannan abinda ka dinga yi mah shine zai sa wa awaam shubhah su fara tunanin kamar mah ya fi ka karfin hujja ne kake ta katse shi.
A dinga yin abu cikin hikima sabida awaam.
Sannan meye na using kalmomi kamar "kana shirme", "Kaga iskanci kenan". Ba haka manzon Allah yayi ba..
Ka dinga yi wa mutane Magana cikin mutuntawa don Allah. Da haka ne jama'a zasu fahimce meh kake so ka nuna masu sannan su dauka.
وفقكم الله. جزاكم الله خيرا
Karya kake wallahi Dan Shia ne kai
Gaskiya babu adalci Yakamata abarshi shima yayi magana.
Masha Allah ubangiji yakara wa rayuwa Albarka mlm Allah kare mana ku
Allah ya tsare mana mutuncin ka sheikh Baffa hotoro
Mln arikaba kowadama yana magana sai mumamu fahinti Allah ya bamu iko ganegaskiya ya bamu ikon bunta yanunaman garya karyace yabamu ikon gujemata Allah humma a maeen hayyu Ya qayyum
Allah yaganar damu
Aazzakallahu yaa sheikh baffa hotoro
Allah Qara,Basira,Dr.
Gaskiya malam wannan abun da kukeyi ba addini bane kuma kuna daawar ilimi gaskiya kun halaka kuma tabbas ba dan Allah kukeyiba wannan wakanku ne kawai Allah ya sauwake!!!
Wallahi bana tare da shi.a sede baffahotoro me san burge yankallo ka hana shi magana so ka ke ayi kure baka da gaskiya
Allah ya sakawa mlm da mafifici alkairi ♥️
ALLAH TSINEMA ALBARKA
DAN ALLAH ADUNGAYIN ADALCI IN KAYI TAMBAYA YAKAMATA KABARI ABAKA AMSA SHINE ADALCI
Alhmdlh
Allah taya ku su shiek baffa ku kure su Yan son zuciya munafukai,a cika gari da yawo ba salla
Amma basan bambamcinka da mahaukahiba, sabida wannan zallan hauka ne kawai lake yi. Idan aikin hankali kale yi sai ka saurari mutum, ma'ana ka bashi lokaci koda minti biyu ne, amma sai kayita fadin son ranka Kuma hana abokin magana damar yin magana, to wannan ya son zuciya da hauka. Allah ya tsare mu ga barin irin wannan rashin nutsuwa. Ameeen 🤲
Allah ya saka da alkhairi malan baffa
Don Allah adaina zage zage a kyautatawa kowa fahimtar sa ba mamaki idan Allah yasoshi sai yafahimci abunda akeson yafahimta yakarbi gyari.
Gaskiyane mln
Wllh baffa kai tsinannene kuma kajira wannan maganar dakakeyi zakayi bayani dalarabci wllh akiyama
Allah yakara lfy Sheik Baffa Hotoro
Malam gayama masu gaskiya
Allah ya ganar damu
Allah yah shiryesu idan masu shuryuwane
Dan Allah yaushe ake yi shin, kuma, Ina lambar da ake kira? Dan Allah a taimako da amsarm
Gaskiya baffa kai makirine
Malan Allah Kara yanda
Allah kabamu ikon gane gaskia
Allah ya saka da alheri malam bafa hotoro Lale yan siah matuah dasuke zinate
Allah ka tsinewa en shia tsiannu matsiyata mazinata banza da wofi gwara da burutai ya kashe tsiannu a zaria sun ishemu a zaria shegu jakai mahaukata
جزاكم الله خير الجزاء وأجزل لكم المثوبة
O😊
Dabba mahaukaci kabari ya karanta maka hujja kahanashi Aman kanata kafurta mutane wawa mahaukaci akan abinda ya kira ya tambayrka ma bashi kake amsawa ba jaki kawai Allah ya kara la antarka
😊
Gsky wnn mutumin bai son a fahimci gsky a tsakanin jamaa
Sai dai yayta magana shi kadai
Allah ya kyauta
A gaskiya Hotoro Wawa ne saboda tun da aka fara har yanzu bai amsa tambayar farko da wannan Bawan Allah ya yi masa ba. A gaskiya Babba Munafukin Allah ne kuma Wawa
Wanda kuma suke ɓata darajar iyayen M S W meye matsayinsu
Hehehe malam ya kure shi fa.
Allah ya sinewa duk Dan shiya
Dakeu malam
Nice❤
Allah Ya biya Sheikh Baffa! Allah Ya bada lada Ya kuma ƙara ilimi saboda a ci gaba da tonawa tsinannu asiri 🤣
Kai jaki Makaryaci Dan hayaniya
Yakamata arika kyautatawa kowa fahimtar sa,
Domin idan ana kyautatawa mutum wajen yimasa bayani ba mamaki idan Allah yasoshi sai yafahimci abunda kafadamasa
Kaine dai tsinanne jahili
Bappa babu ilmi sai gardama kamar jakiii
Amma wai me yasa yan Dariku basa irin wannan mukabala da yan shi'a ne me yasa wai
Saboda su dasu tare suke, Dan jumma ne da Ɗan jummai
Saboda bakinsu dayane 😂
Saboda Dan juma ne da Dan jummai.
kar Amanta da yiwa Annabi salati
Sallallahu Alaihi wa Sallam
😂😂❤❤❤ gaskiyane malam amenn
Kabarshi yayi magana mekake tsoro kayi magana akan maudu,I abdulkari Yana tsoro
Hmm haukan banza kawai in dai inaso mutane su fahimtane to dole sai ana barin wanda ya kira yayi magana to in dai dan mutane fahimta akeyi à rinka abu da hujja.
haba malam ai adalci shine kabar mutum yayi magana
Gaskiya nidin nan badan shi’a bane amma wlh bakada adalchi malam Ni Ahlil Sunnah ne dan Izala kuma Asalin dan Birnin Shehu sokoto amma gsky kwata kwata bakayi adalci ba wlh sonrai da hauka da rashin ilimin mukabala
WALLAHI kar ya kake ka nemi akida dai
Malam pls Ku bari ayi da daya bayan daya, ba,a mukabalah haka...idan.kuna hakan zamubar saurarenku.
Wlh malam bakayi masu adalci ba
Zainab
Allah shirya ku marasa aiki
Wlh baffa Hotoro Bailey iya siga ta wa aziba shin yafi son Musu kawai bazai taba baka dama kayi magana ba
Suhanallah! Wai yanzu shi Wannan Baffan Gani yake shi malamine?
WALLAHI masu comment aciki nafi ganin jakai, gaskiya Shia ba hujja Allah karawa sunnah daukaka, Allah kare baffa hotoro
Ka Hana shi magana malam haka ibn taimiyya ya koya maka Sai karya da jayeyya
Kai Baffa hotoro haka ake magana sabida kai ka rainawa mutane hankali to kar ka sakecewa program kakeyi tunda baka tsayawa ka saurari mutane.😊
Hakane wlhi baya tsayawa ya saurara se tambayoyin sakarxi
Wannan baffa hotoro dabba ne kabari yayi magana mana wallahi baka son gaskiya baka da kunya wallahi
Do do Yan-Shi'a
Mahaukaci dai, ai zalunci ne gashi shi yana maga amma yaki bari shi dan sha'ar yayi mgn, yabarshi yayi mgn mana yaji me zece, jahili kawai
@@narjiskabir8840 Ga Buratai 😅😅😅
Wannan mutumin shine ta taccen zindiki wawa kawai Allah ba haka yace a kira mutane ne ba
Ka bar shi yai magana
Ashe da ma Kafirai ne mutanen nan.
Mallam Baffa mungode
Gaskiya baffa hotoro bakamasan yadda ake yin mugabalaba ko 1 domin kahanashi yayi Magana
Amma wannan Rashin adalci ne zalla
Wannan ai hauka ne, ya kana hana mutum magana ne?
Haba Baffa hotoro wllh ka hanashi magana
Wannan ba malamin addiniba ne dan kongilan raba kan alummar Annabi
Wallahi baffa hotoro munakine kafadi naka amma kaki kabar wani yafadi nasa munafiki baffa
Niba Dan Shi'a bane Amma Baffa hotoro kaida aka kiraka a tambayeka Kuma daga karshe Kaine Mai tambaya Kuma ka hanashi yayi magana
Baffa ka dinga bada dama ga Wanda kaki magana dashi kana da San zociya
Allah yaqamamalam lafiya
Kai sakarai ne wlhi kai ba sunan ka mln ba wlhi jakki, ka kasa tsayawa ka saurareshi sai maganganun banza wnd bashi kukeyi kai ba
Baffa hotoro yana cikin wadanda baza ayi muqabala dasu ba.
Jaheeli munafu ki mai da,awar karya
Baffa da yayi tambaya amma baya barin a bashi amsa
Ya kamata ace shima na bangaren shi'a munga fuskarsa; don mu san bawai kawai Baffa ya shirya wasan kwaikwayonshi bane kawai
Hotoro bakada adalci
gas kiyane mal Allah ya saka
Ni kuwa zanso ka kyale shi yay bayani sosai sannan Kay masa fillafilla
Mallam baka San.SHI'A ba Sam.Ka barshi yayi Maka tambaya ka bashi amsa Amma ka zarce dayi masa tambaya,maimakon ka bashi amsa
Wnn haka yake, yaki bari yayi mgn se tambayoyi yake mashi, bayan shi ba tanbayoyi yazo yi ba
Kai ba haka ake magana ba
mallam acigabada kuremanasu karya suke yan shia
Ba gaskiya tare dakai Baffa hotoro .Shine yaima tambaya kaki kasa bashi amsa. Wallahi bana shi'a, amma kaine kai shashanci kai kasa bashi amsa tun tambayarsa da farko kace sai yagaya ma a wanner baggage yake. Yagaya ma amma ka kasa bashi amsa. Haba ai ko ba ilimi indai akwai hankali za"a gano ka Baffa.
Wannan Dan Izalan Dan iska ne
Ka ki bari ya yi magana.
To ai wannan kai baffa domin ni bazan Kira ka malami kai kayi kida kayi waka kayi rawarka kuma kace tayi domin kuwa kana tambaya amma kuma baka bashi daman ammasawa sai surutun banza
Baffa bakasan gaskiya ba haka ake
Zakayi kagama
Makasan yayan annabifa?
baffa hotoro kaqitsewa ayi magana ta ilimi
Mlm baka iya dibet ba bahaka ake tambayar ba
Wannan malamin Dan iskane yaudara yakeyi muqabala
Aina Zansamu Nanbar Mal baffa Hotoro
+2349061381643 Whatsapp only
Kabari ya baka dalilinsah manah kaki bari yayi maganah mu masuji inda zamu gane
Babfa kana lame lame
Duk wanda yayiwa Annabi (SAW) gardama a cikin umarnin da yayi to ba mumini bane!
وَمَا كَانَ لِمُؤْمِنٍۢ وَلَا مُؤْمِنَةٍ إِذَا قَضَى ٱللَّهُ وَرَسُولُهُۥٓ أَمْرًا أَن يَكُونَ لَهُمُ ٱلْخِيَرَةُ مِنْ أَمْرِهِمْ ۗ وَمَن يَعْصِ ٱللَّهَ وَرَسُولَهُۥ فَقَدْ ضَلَّ ضَلَٰلًا مُّبِينًا
Bani ayar da ta ware wadanda sukace kar a kawowa Annabi SAW abin rubutu, sukace magagin ciwo yakeyi.... Ashe Annabi ba : وما ينطق عن الهوى . إن هو إلا وحي يوحى
bane?
Baffa a dai nemo munafukai, zindikai, maciya amanar Allah da manxo.......
Gaskiya
Kafara fada mana wanda ya ki bin umarnin Annabi a sulhun hudaibiyya yaki goge rubutun da ya sashi ya goge?
System din hotoro guda dana muawiya
WAnnan ba Malami bane Dan rudanine kawai saboda ya kibari yaronnan yayi magana saidai shi ya Karanta abinda yakeso
Lallai wannan kai ne jahili, an maka tambaya akan shin KAI MALAMI NE ??? amma ya ki bada amsa, kuma ya hana bawan Allah magana. Baffa Hotoro kasurgimin jahili ne na bugawa ga jarida
Baffa Makaryacine