ae ni Wlhy wanna mulki. na. baba buhari mun rasa gane kansa mudai iyayanmu. talakawa sunzabi baba dan susamu sassauci. amma babu sai addu,a Allah yazama gatan bayinsa
Aslm ni banta shewa gomnati zata yimini woni Abu arayuwana duk wada yake kira ga gomnati walahi hauci sanakeji kamun aifeni ana kira garesu mesukayi Masha Allah
Wannan gaskiya ne Allah ya kyau ta gaskiya ana zalinci ashe Buhari baka kaunar talakkawa wannan gwamnatin ka babu wani cigaba saidai tsadar rayuwa ga rashin Zaman lafia ga rashin aiyyukan yi Allah kawo mana Dauki Daga Mansur Haruna Daura
To yaku yan uwana yan najeriya saidai dage da addua domin. 9 point a gender buhari tafara aiki dama sunce bada dadewaba za agani akasa toko munfaraganin saidai Allah yakawo manasauki arayuwarmu domi su shehu tausayin shikafane agabansu bataudayin talakaba yanzu shikafa tafi rantalaka daraja agurinsu ya Allah kabamu shuganda damuwar talakane damuwarsa ameen
Allah ya isa tsakaninmu da shuwagabanninmu Allah yasaka mana
gaskiyane baadalki
ae ni Wlhy wanna mulki. na. baba buhari mun rasa gane kansa mudai iyayanmu. talakawa sunzabi baba dan susamu sassauci. amma babu sai addu,a Allah yazama gatan bayinsa
Allah yashiryamu
To allahe kawo sawki
Allah yakawo mana dauki a kasa ta Nigerian Ameen yarabbi
Aslm ni banta shewa gomnati zata yimini woni Abu arayuwana duk wada yake kira ga gomnati walahi hauci sanakeji kamun aifeni ana kira garesu mesukayi Masha Allah
Allah ya kawo mana Sauqin Rayuwa
Kai jama'a wai talakan Najeriya ina zai sa kansa .
Wannan gaskiya ne Allah ya kyau ta gaskiya ana zalinci ashe Buhari baka kaunar talakkawa wannan gwamnatin ka babu wani cigaba saidai tsadar rayuwa ga rashin Zaman lafia ga rashin aiyyukan yi Allah kawo mana Dauki Daga Mansur Haruna Daura
Kullum garajiya dayau
To yaku yan uwana yan najeriya saidai dage da addua domin. 9 point a gender buhari tafara aiki dama sunce bada dadewaba za agani akasa toko munfaraganin saidai Allah yakawo manasauki arayuwarmu domi su shehu tausayin shikafane agabansu bataudayin talakaba yanzu shikafa tafi rantalaka daraja agurinsu ya Allah kabamu shuganda damuwar talakane damuwarsa ameen
Jiki magayi
Add a public comment...Talaka bawanan Allah
Allah yakawomuna sauki
yaza ai a iya aiki da karatu ?Ba tausayin talakawa adubamu 😭😭
Ba, a bi daza,ace na
Allah yasa mudace
Hausawa ne ke zabin BUHARI Allah ya kara yan Iskan banza Kawai
qindin ubanka
Kai kana da han kali kuwa wacce ban zar maganace wan nan
Ina Miki fatan Alheri aishatu
طمع من حكومة وفساد وحب النفس
allah kakawao sauki
Allah ya sawake !!!!
Allah sariki talakan namudagata sai allh
Allah yakawomana sauki