Yanzu-Yanzu Commander Hisba Sheikh Daurawa Yayi Magana Akan Yan Zanga-zanga Marasa Kunya Kan Zagi Su
HTML-код
- Опубликовано: 12 сен 2024
- #bauchi #kano #subscribe #sub #trendingshorts #channelsubscribe #tamil #treanding #kaduna #prismlivestudio #kaduna #bauchi #kano #subscribe #treanding #sub #tamil #channelsubscribe #trendingshorts #prismlivestudio #kaduna #bauchi #kano #subscribe #treanding #tamil #channelsubscribe #sub #trendingshorts #prismlivestudio
#kaduna #treanding #bauchi #kano #subscribe #tamil #channelsubscribe #sub #trendingshorts #prismlivestudio #kaduna #kano #bauchi #sub #subscribe #viralvideo #video #viralvideos #viral #prismlivestudio #kaduna #treanding #bauchi #kano #subscribe #tamil #channelsubscribe #sub #trendingshorts #prismlivestudio #viral #viralvideo #viralvideo #viralshort #viralshorts #duet #vital_shark
Insha Allah zanga zanga bafashi
Allahu akbar Allah ya qara lafiya da daraja Allah ya qara daukaka mal Allah jikan magabatan gaba daya
DR Ahmad gumi shima ziga mutane yakeyi wlh kuma yaudarar mutane yakeyi wlh
Ka Bari kwai Sai gweran Allah
Allah yasaka da alkhari malam
Yo
Malam duk wanda yaki gaskiya komin karatushi allah zai zazage karatunshi yajefashi ai kukukacee ayi musulum musulum kuma anyi hakan amma yanzu wane bangaree yafi shiga masala kuma kunki zuwa kugayama shogaban kasa ga masalar da tadamu arewa dun batamu kukeyiba to ai za ajee gaban mahalici mudaku wallahi bamu yafemakuba akan jagorancin da allah yabaku namu
Kawai kumana fatan alkhairi Amma InshaAllah zanga zanga. Zata Yi tasiri
Karyane Daurawa Munajin Yunwa Muke Rike Waya Sbd Kar Mu Zauna Duniya Bamusan Me Ake Cikiba
Don wanda ya zagi malami wallahi jahili ne na karshe
An dai ji kunya musulim musulim Mai taliya
Ka riqe fahimtar ka malam bamu buqata. Zanga Zanga nan sai anyi ta
Kun dade baku yi ba
@@aboumaharadjimammaneabouma5249 kai kuma waye?
Malam kenam😂.bakada mtsala abinci gidanka saisa.kama jankaya mallam
Tinubi yace duk wanda zaiyi zanga zanga a tabbatar andawomai da taliyarsa.
Malam ai mun za6i namumma Buhari bakomai Sai azaba wannamma akace musulmine gashi bayamana aikimmusulinci toh ameen dazaku hadu kuje susameshi shi tinimbu dakun kyauta
Kai sai munyi
Amma wai suwaye malaman ne
Munifuki karyakakiyi
I'm sorry malan with do any respects, zanga zanga no going back.
Gwara mumuta gaba Daya da yinwa dakashe mu mukadai.
Kai Kai Malam Baka Shanwahala
Jazakallahu khairan ya sheikh ❤❤❤
Sudan ba Nigeria bane sojoji biyune suke fada mukuma zakunta a keyi mallam ayi kawai itace mafuta
العلماء وارثة الا نبياء اذا لم يخالطوا بسلطان جاءر
Ai banzan yarone
Dan Girman Allah ku fita daga Harkar siyasa ku kama kanku
Ya kasuwa ko ma
To ai une baku rike girmankuba da ba'a zagi bin usman ba, da sheek yahaya haifan, ba ai kuka ce à zabi wannan ku staya ga karantarwa addini babu ruwanku da siyasa
U
Chan dayawarka
Uban babanka Dan iska marar tarbiyya
Wlh wlh duk tafiyar da babu malaman Sunnah bazata zama alkhairi ba
Wannan haka yake dan uwa
Hhhhhhhhh
Kai dauwarawa batauciyi fah azuciyanku wanna zanga zanga annama da akankah za farah masu cida adini
Babanka ne mai ci da addini.
Malam yafi sarkin garin ku
Yaudara da borin kunya ya batun miliyon 16 ???
ubanka jahili ne shi yasa bai amshi kason sa ba
Malami yana cikin shadda da voil
Kai kuma kana bakin ciki
Wato ya bayyana bakin ciki NE a ranku...... Allah shine yake Raba arziki kaima Idan ka Nema Zai bąka.... SBD ku kwakwalwar kifi Ce daku
Hassada kake mai kenan
Daura aure wani abune
Kasa babanka ya dauki ragamar hakan a unguwarku saika tambayesa