_Sakon Sheikh Assadussunnah bayan Hira da Hamdiyya Sidi a shirin Barekete Family

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 1 фев 2025

Комментарии • 98

  • @AbubakarHamza-z1b
    @AbubakarHamza-z1b 4 дня назад

    iKon Allah. Allah yayi mana jagora. Daga fadan gaskiya, mufa ji tsron Allah.

  • @imarvlog
    @imarvlog 2 месяца назад +10

    Wallahi Ko Hamdiyya ta yafe mashi ni ban yafe ba!

  • @MokkaSorif-v7o
    @MokkaSorif-v7o 27 дней назад +2

    Wanna. Gaskiyane malam Allah yskd. Alkairi Hamdiyyakuma Allah ysk. Mata Allah kuma y karakareta Ameen

  • @ABDUL-KADIRK.ALBANI
    @ABDUL-KADIRK.ALBANI 11 дней назад +1

    Gaskiya Àllah ya sakawa Malam da ALKHAIRI munagodiya

  • @sakinatuismail7636
    @sakinatuismail7636 2 месяца назад +11

    Wallahi batayi zagi ba, kawai zalunci ne kuma Allah zaiyi hukunci

  • @muazuibrahim5151
    @muazuibrahim5151 2 месяца назад +6

    Shin su barayin dasuke Zagin Yan siyasar mi yahana susa akamasu, Sai abugeka ahanaka kuka, Allah yabi mata hakinta amin

  • @ShamsiLiman
    @ShamsiLiman 7 дней назад

    HAkane malam zagina cinmutuncima wllh nima Dan nijar yazageni Dan nace masa Allah yasa mudace yazageni tas

  • @HadizaShehu-j8w
    @HadizaShehu-j8w 2 месяца назад +10

    Masha Allah. Mal Allah ubangiji y saka maka da alkhairi km y bada tsawon rai mai amfani ameen. Gaskia Mal naji dadin maganan ka akan Hamdiyya.

  • @AminuSani-r3c
    @AminuSani-r3c 2 месяца назад +7

    Wanna gumna sukutu
    Allah yadebemasa
    Albarka ceniwar Allah
    Tatabata agareshi
    Shine dataadda
    Wallahi Dan taaddane
    Kukashe Dan banza
    Bayada uba. Shegene
    Cenene

  • @DANbabaAfagar
    @DANbabaAfagar 2 месяца назад +2

    جزاكم الله خيرا اللهم احفظنا وجميع كل مسلم اللهم حافظ بلادنا النيجر وبلاد المسلمين اللهم امين يا ربي

  • @MustafaMagajisani
    @MustafaMagajisani Месяц назад +1

    Macha allaha allaha yasaka daalkairi❤❤

  • @fatiabubakar4337
    @fatiabubakar4337 2 месяца назад +2

    Jazakallahu Bi JANNAH Malam🙏

  • @abubakarsuleimanmagami6516
    @abubakarsuleimanmagami6516 2 месяца назад +5

    Allah ya rufa asiri, ya kara mana karfin imani,
    Allah kara wa malaman mu lafiya ya musu albarka,ya basu cikakkiyar kariya,
    Ameen🙏🙏🙏
    Arewa kam akwai matsala, any impossibilities can become possible a Arewa wllhi

  • @SafiyanuMusasafwan
    @SafiyanuMusasafwan 8 дней назад

    Malan Allah yasakama da alkairi

  • @AishatYahaya-tb4dg
    @AishatYahaya-tb4dg 2 месяца назад +8

    Allah yasakawa malam da alkhairi

  • @HafsahKallah
    @HafsahKallah 2 месяца назад

    Allah ya saka da
    Allah ya kawo mana lokacin da masu ilmi da imani su zasu dinga mulkarmu

  • @BabangidaIdris-c2u
    @BabangidaIdris-c2u 2 месяца назад +1

    Allah ya saka Mata da Alkhairi
    Shi kuma Allah ya tona masa asiri 🤲

  • @Adeeb-d8c
    @Adeeb-d8c 2 месяца назад +7

    حسبنا الله ونعم الوكيل اللهم انصر هذه البنت على كل من ظلم واحفظها من كل شر،🤲🏼🤲🏼😢😭

  • @HowtoTheonly
    @HowtoTheonly 2 месяца назад +5

    Masha Allah gsky❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉🎉

  • @HassanMNasir
    @HassanMNasir 2 месяца назад +2

    Masha Allahu Ash Sheikh Musa Yusuf Asadussunnah

  • @AminouMasta-y5c
    @AminouMasta-y5c 2 месяца назад

    Sakallahu hairan malan

  • @abuibrahim4149
    @abuibrahim4149 2 месяца назад

    Mallam Allah ya saka da alkhairi, kuma Allah ya farkar da shuwagabannin Arewa suyi abinda ya dace ga al'ummarsu.

  • @IssakaIssaka-ik7ey
    @IssakaIssaka-ik7ey 2 месяца назад +2

    Allah ya sakawa malam da alhairi

  • @HafsaMuhammad-w7l
    @HafsaMuhammad-w7l Месяц назад

    جزاكم الله خيرا

  • @هيموكنك-ظ3خ
    @هيموكنك-ظ3خ 2 месяца назад +2

    Allah yakawomana karshen azaliman yan siyasar nigeria Allah yasakama malamanmu da alkhairi

  • @HafsaMuhammad-w7l
    @HafsaMuhammad-w7l Месяц назад

    Ameen ya Allah

  • @fatiabubakar4337
    @fatiabubakar4337 2 месяца назад +2

    Abinda Yasa Sukayi wa Hamdiyya Wannan Cin Mutuncin Sabida Susan Abinda Suke Aulikatawa ta Fadi. Azzaluman Banza Kawai. ALLAH Ya Bi Wa Hamdiyya Khadi

  • @MaryamYakububello
    @MaryamYakububello 2 месяца назад +2

    Hmmm talakawa su tashi tsaye da addua sallar dare, azumi, alqunut, saukan qur'ani
    Allah ne kadai gatan talaka a wannan zamanin

  • @musatanimuumar2226
    @musatanimuumar2226 2 месяца назад

    Ubangiji ya saka da alkairi Allah ya kara kare ka daga dukan wani sheri ameen

  • @UmmukhairiHaruna
    @UmmukhairiHaruna 2 месяца назад

    Maa sha allah

  • @أمينةربيع-و7ر
    @أمينةربيع-و7ر 2 месяца назад

    Masha Allah ameen ya Rabbi

  • @sadaualiyu7229
    @sadaualiyu7229 2 месяца назад +1

    Aslmk barkan mudai ai shugabani Nigeria basu da ilimin addini ba Imani kuma sa sata kudin kasa Allah yayi mana maganin azalumai Aameem ya Rabbi jazakallah

  • @amiyrahzamad923
    @amiyrahzamad923 2 месяца назад +6

    Hakane wlh chapter IV of the constitution yabada freedom of speech and expression

    • @amiyrahzamad923
      @amiyrahzamad923 2 месяца назад

      Kawaide sunso suci zalinta ne kuma sai Allah yasaka mata

  • @SaniMuhammadMuhammadsani-s4b
    @SaniMuhammadMuhammadsani-s4b 5 дней назад

    Allah yamaganta

  • @AhmadAliyu-f2z
    @AhmadAliyu-f2z 2 месяца назад +3

    Allah ya isar mata

  • @RedmiRedmi-i5s5c
    @RedmiRedmi-i5s5c 2 месяца назад +1

    Himm 😢😢😢😢😢i am speechless

  • @abdullahiyusuf-x9j
    @abdullahiyusuf-x9j 2 месяца назад +1

    Bazasuyiba wallahi aman a'kwai Allah aiko? Kowama yayiyadda yakeso Allah yananan a amadakata yajirankowa wallahi hukuncin su daban ne wallahi Allah

  • @tajuddeenyusuf8320
    @tajuddeenyusuf8320 2 месяца назад +2

    Allah yabimata hakkin ta,sukuma Allah yamana maganin su

  • @nusfadtv5451
    @nusfadtv5451 2 месяца назад

    Mafita na hannunmu Allah ya bamu ikon gyarawa

  • @MaryamKamiluSulaiman
    @MaryamKamiluSulaiman 2 месяца назад +4

    Gaskiya hamdiya batayi laifiba anzalunceta Allah yasaka mata sukuma azzaluman Allah yaimana maganinsu

  • @AbdoulmouddallabiSani
    @AbdoulmouddallabiSani 2 месяца назад

    Allah ya saka akaramou kallah .

  • @siradjepressing5937
    @siradjepressing5937 2 месяца назад

    Muna godiya mln❤

  • @SuleimanAbdullahiAwashaka
    @SuleimanAbdullahiAwashaka 2 месяца назад

    Wannan Gaskiy ne MLN 🙏🙏🙏🙏

  • @AminuSani-r3c
    @AminuSani-r3c 2 месяца назад +2

    Wallahi yannigeria kutashi
    Dakaku wawayi zasukasheku
    Suna gumnuninan Ayan taadda

  • @maryamsaiyyada
    @maryamsaiyyada 2 месяца назад +3

    S,A,W

  • @fatimaisa3098
    @fatimaisa3098 2 месяца назад

    Mallam Allah ya saka maka da alkhairi. Ita kuma Allah ya bi mata hakin ta. Ai Ana zalinchi a Nigeria mallam

  • @AishatYahaya-tb4dg
    @AishatYahaya-tb4dg 2 месяца назад +3

    S. A. W

  • @Baraatuyakubibrahim
    @Baraatuyakubibrahim 2 месяца назад +6

    Aslm alkm
    Ina fatan sako na zai iso gare ka malam
    To da farko dai Allah ya saka da alkhairi
    Amma malam tare da girmamawa a gare ka
    Sai nake ganin kamar shawara ya kamata a bawa shugabanni akan su gyara zaluncin da suke yi mana a Nigeria
    Tunda idan kun gaya musu za su saurare ku
    Sannan misalin da akayi da dan bilki shima kamar be yi dai dai da case din Hamdiyyah ba sabida shi dan adawar siyasa ne
    Ita kuma hamdiyyah yar kishin kasa ce bata bukatar su kira ta su bata wani abu
    Ita bukatar ta shine su gyara salon shugabanci!
    Akwai abubuwa da yawa da ya kamata in fito da su amma zan takaita a nan

    • @shatouhblog3186
      @shatouhblog3186 2 месяца назад

      kiji tsoron Allah tun yaushe ake fada musu gaskiyar??? har yaushe za'a Kai ana fada musu gaskiyar?

    • @Baraatuyakubibrahim
      @Baraatuyakubibrahim 2 месяца назад

      @shatouhblog3186
      Na san shi malam indai ya ga sako na zai fahimce ni in sha ALLAH
      Ina girmama na gaba da ni ko ba malami bane ballantana malami
      Sabida na san annabi صلى الله عليه و سلم ya ce: العلماء ورثة الأنبياء
      Sabida haka ina kalubalantar duk wanda baya gyara lafazin sa wajen yiwa malamai magana
      Amma na san malam zai fahinci cewa tunatar da shi nayi sabida Allah yana cewa و ذكر فإن الذكرى تنفع المؤمنين
      Na gode

  • @AminuSani-r3c
    @AminuSani-r3c 2 месяца назад +2

    Allah yadadashi
    Da irinhaka

  • @MaryamMusamaaji
    @MaryamMusamaaji 2 месяца назад

    Sosai kuwa malam,,wallahi zalunchi ne kawai

  • @aminasalisu8187
    @aminasalisu8187 2 месяца назад +4

    Malam kawai ka fadi gaskiya. Gomnan sokoto dan'ta adane haka wasu daga cikin jami'an tsoro yan ta'adda ne duk networking sukeyi gabakiya dayansu. Malam kana tsoron fadi gaskiya. Imani ana gwadawa ne da fasin gaskiya a inda ko kashe ka ne. Ko imani hamdiyya yafi naka.

  • @AbubakarAdam-mm4ye
    @AbubakarAdam-mm4ye 2 месяца назад +5

    Kana son ka fadi gaskiya amma sai kewaye kake, wannan yarinyar abinda ta fada Wallahi ko a musulimci batayi kuskure ko daya ba ka daure ka fadi gaskiya

  • @AliyuSulaiman-sp8nl
    @AliyuSulaiman-sp8nl 2 месяца назад +2

    Malam Allah dai ya sawaqe wa 'yannan mutanen mutan nen banza ne wallahi allah shiryar da su insuna da niyar shiryuwa inbasu da allah akaimuna maganinusu

  • @HarunaGarbaZamani
    @HarunaGarbaZamani 9 дней назад

    Jikan malam yace talakan Nigeria kawai ya bi Allah.

  • @HussainARahman
    @HussainARahman 6 дней назад +1

    Manya Arewa kuji Tsoro Allah Hakatu Katihi😭😰

  • @AsanouIbrahim
    @AsanouIbrahim Месяц назад

    ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @YakubuAminu-ep6ev
    @YakubuAminu-ep6ev 2 месяца назад +11

    HEMM WALLAHI MLN BAKASA KOMAIBA KUMA WLLH HAMDIYA BATAMA FADI KOMAI AKAN ABINDA KE FARUBA WANNAN YANKIN WLLH

    • @jafarnuhu6762
      @jafarnuhu6762 2 месяца назад

      Ɗan masani, kaida kasan komi aii sai ka sanar damu mana

    • @YakubuAminu-ep6ev
      @YakubuAminu-ep6ev 2 месяца назад

      @jafarnuhu6762 HABA mln me yay xafi haka Kai musulmine kuma kasan gsky idan har Kai Dan gabaccin SKT ne Amma idan har kana jayayya kaban lambarka ko in baka tawa in sanar dakai

  • @muhdnasiru3016
    @muhdnasiru3016 Месяц назад

    Gaskiyane

  • @MustaphaSShiaibu
    @MustaphaSShiaibu Месяц назад

    Malan kratunta yayi kamada rarrashinsu kake mukuma abuda mukeso shine munshirya ayi r ablution wanda zemitu yamutu wanda zerayu yarayu kwai

  • @aishaabdullahi1147
    @aishaabdullahi1147 2 месяца назад

    Mallam Allah ya taimake ka

  • @LadidiAdamu-m2b
    @LadidiAdamu-m2b 2 месяца назад

    Wlh haka ne. Anan Ogun state akwai wadan da. Aka kora daga gidajen su sun dawo kudi da zama 😢😢😢😢

  • @Nasmil-j4l
    @Nasmil-j4l 2 месяца назад

    Allah yabimiki hakkinki

  • @AbdullahZainab-c3d
    @AbdullahZainab-c3d 2 месяца назад

    Aslm MLM kagayanmasu gaskiya wallahi duk shuwagabanninan sun San indaastalalnantake ana takasheutane Amman bedamesuba sune suka kikkirona wannan ta asdancin

  • @MalanSabo
    @MalanSabo 2 месяца назад +3

    ❤❤❤❤😊

  • @MohammedHassan-uf2wi
    @MohammedHassan-uf2wi 2 месяца назад +1

    Mallam Allah Ya saka maka da mafificin Alkhairi

  • @saninausanigidaiu4723
    @saninausanigidaiu4723 Месяц назад +1

    😢😢😢😢😢😢😢😢😢

  • @YakubuAminu-ep6ev
    @YakubuAminu-ep6ev 2 месяца назад +5

    KUMA MLN MUNGODE

  • @SadeeqAliyu-c3k
    @SadeeqAliyu-c3k 2 месяца назад +1

    Allah ya tsine masu abarka gaba daya wa yanda suka zsalinceta

  • @YakubuAminu-ep6ev
    @YakubuAminu-ep6ev 2 месяца назад +6

    KUMA NI BASAKKWACENE GABADAI YA SAYE MALAMAN SOKOTO WLLH BA MAI,IYA CHEMAI KALA WLLH

  • @Bigosmine24
    @Bigosmine24 2 месяца назад

    ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @NdbjjfKfjjf
    @NdbjjfKfjjf 2 месяца назад +1

    Walahi malam hakane kana birgeni

  • @NuraMusa-b5t
    @NuraMusa-b5t 2 месяца назад

    Ai governor Sokoto cikakken bakauyene, shikuwa governor Kaduna Dan birnine

  • @AbubakarAdam-mm4ye
    @AbubakarAdam-mm4ye 2 месяца назад +2

    Allah ya fahimtar dakai gaskiya malam kayi kokari a fahimtar ka amma inda ka maida hankali ba nan matsalar take ba kai mutum ne mai son zuciya bakuda imani Wlh

  • @aminasali743
    @aminasali743 2 месяца назад

    Ko sarkin sokkoto d 15:16 on sunce anbata kongila taje tafadawa lamido sakonsu Kai subhanallah 😕

  • @maryamgibrin6773
    @maryamgibrin6773 2 месяца назад

    Wlh nasha kuka

  • @AbubakarumarAbuja
    @AbubakarumarAbuja Месяц назад

    Wanna zalinchine

  • @fatimaisa3098
    @fatimaisa3098 2 месяца назад

    Mallam ka burge ni

  • @ibrahimidris5225
    @ibrahimidris5225 18 дней назад

    MLM kuskure ne matsayinka na mai faɗakarwa ka koyawa yan siyasa hanyar cin amanar talakawa yunkurin kuskure yake sa fahimci ɓoyayen zalunci a fili, kana ƙokarin tallata saida kai da mutunci dan kudi, Allah yarabamu da masu daukan kudi yafi karantarwar Qur'an sulhu.
    With do respect Just for correction nobody above mistakes 🙏

  • @RUFAIMHASSAN
    @RUFAIMHASSAN 2 месяца назад

    gaskiyane

  • @YujDaj
    @YujDaj 2 месяца назад

    Yan siyasar my mafi yawa jahilai ne a addini.basu San wannan ba

  • @AhmadIshakDanHausa
    @AhmadIshakDanHausa 2 месяца назад +4

    Munafikin banza 6arawo mai gyaran Bohol 21 a 1.6 billion 💵💸💵 Dan matsiyata ya samu talakawa sun bashi Amana sai sata ta kowacce fuska 😅

  • @sadiyaumar4204
    @sadiyaumar4204 2 месяца назад

    Nuni cikin nishadi knan

  • @TUNATARWAHAUSATV
    @TUNATARWAHAUSATV 2 месяца назад +1

    Ni a tawa fahimtar kawai kanaso kace dayakirata gefe kenan ya bata wasu 'yan kud'ad'e kenan sai tayi shiru kenan, sai a cigabada gashi ko?, tunda naga har misalai kake bayarwa ma.
    Kaga dama zuciyoyinmu sun mutu sai qalilan daga cikin mu irin wannan yayinyar kaga shikenan sai a qarasamu gaba d'aya.
    Toh Allah ya kyauta Ameen

  • @hauwamohammedabubakar9180
    @hauwamohammedabubakar9180 2 месяца назад

    Wannan wani irin mutum ne ama..??

  • @adamuharuna7872
    @adamuharuna7872 2 месяца назад +2

    Batayi kuskere ba

  • @AaAl-h4r
    @AaAl-h4r 2 месяца назад

    😂😂😮

  • @fatimaisa3098
    @fatimaisa3098 2 месяца назад

    Harda CIRE mata hijabi sukayi a police station Don basu da mutunci.

  • @AbubakarAhmad-rb8hs
    @AbubakarAhmad-rb8hs 2 месяца назад

    Kai aibamalamibane

  • @HassanMNasir
    @HassanMNasir 2 месяца назад +1

    Masha Allahu Ash Sheikh Musa Yusuf Asadussunnah