Ashariyar da Bello yabo ya kundumawa kishiyar yar' sa ya jawo cece kuce
HTML-код
- Опубликовано: 7 окт 2024
- Umar mai sanyi is a musician/producer in the kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
--
#UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida
Ma Shaa Allah Da uba mai kwatarwa yar'sa yan'cinta!
Da ace iyaye maza suna tada jijiyar wuya idan aka wulaqanta ya'yansu mata agidan aure Toda mata bazasu dinga fiskantar matsalolin aure sosai ba! Dan haka Ni sam banga laifinka ba Ash-sheikh bello yabo Allah ya kara maka lafiya da nisan kwana Mai albarka!
Wlh kuwa eruwa
Wallahi yayi day day tabbas wannan ya nuna cewa shi mekishin yaya sa ne👏👏👏👏👏
@@ghaly1y363 Tabbas kuwa💯
Masha Allah
Ameen malam yayi daidai 💯💯
😃 😃 😃 😃 Wlh taboshi akkayi banga laifin saba aa shifa Dan adamne kamarkowa shikenan malamai bayakuskuri Allah yakarawa malam lfy da nesan 💋❤️💕
Amin ya allah 🙏
Ameen wallahi kayi gaskiya merci🥰🥰🥰
amee ya allah
Allah ya wuci xuciyar mlm don harzikin mafi tsarki ( S 🤲 A 🤲 W )
Toh miye Aceki babu wani mutum dabaya kuskure Allah ya yafema Malan
Toh ansa da haka amma baikama ta mlm yayin hk
@@abdoukarimoumoussadjermaya5223 Allah yayafe mai
ruclips.net/video/SaET1GXbx1Y/видео.html
Ameen sm ameen
😎 yamun daidai sabida koba komai ya kwato mutuncin yarsa ita ai bakusan abunda tace masu ko meyasa su ba,a yada nasuba sai shi dayake malami mai fada aji wallahi ya kyauta gobe ma sa kara kadan ma sukagani indai malam ne 🤗
Wlh gaskiya inbeyi hakaba sai takashe masa ya watara zatayi abunda yafi haka
Gaskiya Malan yayi da haka iyayen mu maza ke kokarin suga sun kwatu muna hakin mû agidan aoure wlh da maza sai sunyi takatsantan dayi ma mata wulakanci,🤗✊👍👏
Wannan bakomai bane rayuwa ce shi mutum ne kamawa tayi wallahi
ruclips.net/video/SaET1GXbx1Y/видео.html
Wallahi yayimin daidai haka suke idan an aure ubansu su raina amaryar sunfi so yayita yawan banza a gari kada yakaru wa uwarsu kishiya dama haka akeyiwa masu hali irin nata mal ka kyauta masha Allah
Bazaku yada alkairi ba sai dai sharri Allah ya shirreku
Wallahi da'uwa. Duk abin da muke yi za atsai da mu
Kaganide
Kudinga yada Alkhairi Kundin Shahara Muna kyautata Zato gareku.
Subahanallahi abun yayi kauri gaskiya amfanin ilmi aiki dashi malam
Allah ya karawa mln lfy da nisan kwana mai tarin yawa hade da albarka mai dorewa Allahumma ameen, #fatan_alkhairi
Gaskiya mallam bello ka kwafsa wlh, Ahlussunnah ba haka suke ba. Meye na zagin iyayen ta Dan Allah, kuma gashi ka zagi katsinawa gaba daya saboda rashin mutunci. Gaskiya ka kwafsa wlh. Allah sa mudace.
Masha Allah kayi dai dai malam Allah karabamu da azzaluman kishiyoyi
Masha Allah Allah yahuci zuciyar mlm wan nan haka kawai tajamana zagimu mutanan katsinawa Allah yakyauta
Nifa banga lefin mallam ba wallahi..surukan zamani sai surukin zamani..gara ya kwatarma diyarsa yanci..dominkam ance kunne ya girmi kaka👍👍idan wasu burinsu su zagi iyayen kishiya domin fada yahadasu da ita yanada kyau uban wacce aka zaga yayima toka hanci..idan kun bibiya kila andade ana musgunawa diyarsa..kuma nasan voice note sukayi ma uban shima yabada reply shine zasu yada abinda yafada? Meyasa su basu fada abinda suka tura masaba? Mallam kayimin daidai wlh😄👍👍👍👍gobema sa kuma😄
Allah ya miki albarka wallahi nima haka nace
Yakamata ku fahimci cewa diyar kishiyar yarsace yakema wannan kuma shine dai-dai sabida bai daace yaya suna shiga fadan uyayeba koba Komi matar uba Uwace gakowne dan Halak
Wallahi ya min daidai
Ai wallahi nibanga lefin malam anan ba ko kadan 💪 haka akeso uba yadinga kare HAKKIN yayansa akoda yaushe. Wannnan shine uban da zaai alfahari dashi wallahi
Yes
MashaAllah da wannan mahaifin da yanu kulawa da yarsa
Ya Allah yashiryi malam da imani da ikilasi ya gafarta masa
Masha Allah yayi kyau malam sabida Allah mi zaisa Diyar miji tashiga fadan iyayenta haka kawai
Dama magana zarar bunuce.
Nibanga lefinsa ba, yamin daidai
Gaskiya ban yarda dacewa wai manzo S. A. W yana zagi wannan zancenkane kaiwai malan
Gaskiyane yayi daidai tunda shima ramawa yayi yayi daidai
Allah yakauta Allah kabamu ikon aiki da ilimi
Very Goooooood Bello yabo kaci ubansu kawai
Allahu'akbar mlm ayi hkr ataushi xuciya Dan Adam ne kai baka gaxa kuskure ba Allah ya yafema ya yafe mana baki daya
Wallahi yayi dai dai wallahi mata basason kishiya,idan ankayimasu kishiya da uwa da ya' sai su hana amarya sakat agida haba wanna yanuna cewa yan fikarfinsa agidansa kuma sunyada wanna muryan ne dan sunsa shi malam bello yabo malamine to Allah swt ya kara rufamasa asiri duniya da lahira kuma duk abinda kayiwa uwan wani sai anyimaka ia itama yar mijin gidan wani zaata kuma sai tasami mai zagin ta itama kamatu dini tudan.
WALLAHI MALAM KABURGENI ALLAH YASAKA DA ALKAIYRI AI GASKIYA NE MALAM ALLAH Y SAKA DA ALKAIYRI MALAM
Ikon Allah inde kanason mutum komai ya.aikata daidai Allah yasa mudace
Masha Allah, da Uba na gari 👍🙏
Bakaratun ba ayi amfanida shi,yanxu matsalar da Wanda yayi karatu da Wanda bayiba Allah yasa mudace ameen
Kamin daidai wlhy Bello Allah yaqara ma lfy ba,a taba Bello a zauna daidai
Allah ykr lfy Malam .
Kamawa tayi
Wallahil azem karyane batancine akesan yimasa
Allah ko? yar baiwa mesanin gaibu
To yaya sai ki fada ko
Hmmm amma dai yusra kinban mamaki to sai kifadama wannan muryar waye anan
Bekamata kudin ga yada irin wanan ba musan mai kai umar mesanyi sabida duk abin da kasa mutane suna daukarshi da muhim. Man ci sabida kowa yana iyayin kuskure sabida sunan sa na dan adam kowa yana iyayin kus kurs
Wly dai
Zagin dayake ma kishiyar yarsa baidameniba
Amma banasan inji wani abu makamanchi wanda zaa dangana da shugaban halitta na qasqanchi subhanallah
Masha Allah, Allah yaqarawa rayuwa albarka yasa danisan kwana. Haka akeson uba nakirki yakasance akan haqqin zuri'arsa
Allah, yahuci zuciyar malam gaskiya want auren akwi wulakan Amma taron dengi
Subuhanallah wannan basa'arkaceba malam mu almajiranku yakamatakkbarwa afuwan
Wannan malami ya na da fitina kuma Allah zai yi mana maganinsu inshallah
in Shaa Allah
Yayi dai dai
MUNA hakuri d rayuwa Amma itana ba tayi dedeba Amma Shi kuma malamine ana amfani d abinda Yake fada malamai abin koyine agunmu y Allah yasa mudace
Zagin shi sukayi, Kuma abin yayi Masa zafi, dole ya maida martani, kuji abinda yace agaban uwarta take zagin shi. Nifa Banga laifin shi ba. Ko babana wlh zai Yi abin da yayi ai zamanin ne yasa hakan tunda komai ya lalace Babu kunya kake zagin nagaba da Kai. KU Kuma masu yadawa karku fasa Dan Allah Kuma Yan iska ne, Dan baku yada alkhairi se abinda ya zama Babu dadin ji koh gani shi kuke yadawa.
Gaskiya koni
Mutanenmu basa son gaskiya yayi mani daidai
Kayi daidai malam tunda yanzu maza basuda power a gidajansu dayawa maza natsoron matan su saikaga namiji yakara aure Sai Mata tanuna miji Bai isaba shikenan ba zaman lfy a Gidan karshe tahana matar zaman aure Don haka yayi daidai
Yamin daidai wlh
Gaskiya bai kamata kana malami kana u
Irun wanan acher
Ya mi dai dai
Yayimun dai dai wallhi
Yayi dayday
Allah biya malam 😍wlh kowani namiji yadau darasi,idan anyiwa diyarka kaitsayemata.kumakaima kadakabari kowacce tatsaya amatsayinta shine gaskiya
A,a kayi ahankali malam don Allah, kubar Annabi ($, a , w,) yahuta duk Wanda yadebo tsiyarsa zubawa Annabi (s, a,w ,)
Karkuyiwa maganarsa mummunan fahimta
Gaskiya Malam Yakamata Adinga Lissafi Aduk Lokacin Da Baki Zai Furta kalami
wallahi wanan Gaskiya abi kamatayayi tudakai babane bello yab kuma Malami ai kamata yayi kamusu nasiha Amma dae Gaskiya wanan bkamataba
Good yayi dai dai
Mlm karshen zamani kenan Allah yashirya
Gaskiya kam nima banga laifin mlm ba
Allah y shiryashi
Allah yasa mudace
Yayi mouni sosay
3rd
Yayi daidai
Wlh malam baka da laifi wlh darajan yarsa yanema yasan halin yarsa
Allah Ya jikan na mu mahaifa mun rasa su
Allah shi kebadawa kuma shi kehanawa
Yai mindaidai kastinawa basuda mutunci sai da haka wallahi allah ya karika malam
Gaskiya ranmaza yabaci Allah ya rufa asiri
Kuji shoran allah kubar san zuciya
🤣🤣🤣🤣🤣
Kayimin dai dai malam
Subhanallah. Toh Allah ya kyauta
Ya salam 👋🙏
Yayimin daidai
Wai wannanne salami mtssss
Miye laifi anan ai dolene yarama wannan maganar ahaline
Abinda yayi gaskiya
Wlh banga laifinsa ba
Allah kasa mu dace 🤲
ruclips.net/video/SaET1GXbx1Y/видео.html
Yan Izala kenan
Nice one malam Allah ma ya yarda in amma karama
Allah yakyauta namiji da shiga harkar mata
Kai baka duba asalin lbr sai sauri yadawa kaji storo Allah
Kayi dai dai Malam Allah ya kara daraja.
Muna tareda malam, duk Wanda baiga mutuncinka ba babu amfanin kaga nashi
✔️
Allah yajiqan malam kayi daidai 😍😍🙏🙏🙏
Mamaki kenan🥺
Innalillahi kai jama,a wlh wasu malamai sunada son kai wlh baida ce ba
asma'u tayi karantun izzala
ALLAH ya shirya su damu gabadaya
A gsky koda ace bello yabo ba malamin da al´umma ke saurara bane yakamata yasan irin kalaman dazai yi anfani da a wannan gabar a matsayinsa na babba kuma na miji Allah ya yi mana jagora
Macha allah malam
Hmmm babban mutum dakai kana shiga lamarin mata wlh zaka dinga jin kunya
wlh ya burgeni sosai
Dan Allah Kadena saka kiɗa a labarenka Please 🙏 ina maka fatan Alkhairi
Kukuma sai kuka rasa gane dan Yana malami ba annabineba kuketa tallatashi Ku zubta mutuncinshi kunyi kuskure Ku gyera
Gaskia bay dace ba mahayfanta kaway ya zaka maymakon ya hadasu ya musu fada soubhanallah
Qarya kake Dan uwarka ,
Annabi baya zagi,annabi rahamatun lil'alamiin ne ,
Shegu matsiyata
Wallh nibanga lafin wannan malaminba Dan Su aka fara tabawa kuma dole yaji zafi ankirashi da matsiyaci kuma shi amatsayinsa na makarancin alkur'ani kunga kuwa shine agaba kuma manzon Allah ma ya taya yarsa nana fadima kishi Toni gaskiya banga laifibshiba ya nuna shi ubane nakwarai wannan yayi dedai wallh
Subahana allah sai Allah ho yasai raya
Yi hankuri mlm magana tabace
Subahanallah kai Jamaa Allah yakyauta
Wannan bahujja baci Allah yakiyayi
A uzu billahi Minash shaidanir rajim
Nagodi Malag billo dahaka iyayi maza Ke i dabamu ulaqataba