Masha Allah jazakallah khairan. Gaskiya wannan be daceba idan ma baka fahimci abunda ake nufiba sai kayi bincike amma ba dai dai bane wannan.Allah yasa mugane.
Allah ya biyaka malan amma kakara saurara da fahinta saboda yace manzan Allah s a w yace ha aïsha to musa yusif itama ha wai itama aïsha Dss wai itama hakane innaha aïsha
Gaskiya su malam musa Yusuf suna zubarda mutuncin addini sbd magan gannun da sukeyi akan wasu masu kudi da wasu yan siyasa ba dai dai bane kuma rashin mutunta addini da malanta ne
dan uwa kome zamuyi mu fara nazari, shin laifi ne a yabi me kudi ke taimakon addini da san adddini a irin wannnan yanayin da mutane talawansu da masu kudinsu mafi yawa ke gudun addini basa taimaka masa? kenan a kullum idan akace wannan me mulki ne ko me kudi shike nan ya zama mutumin banza a wajen mu babu ta inda zai alheri ya yabeshi shekarunsu basu da amfani?? inna lillahi wa inna ilaihi rajiun.... 😭😭
Jazakikumullahu Khairan Mallam. Mallam dun Allah ku mallaman halisunna kudinga tambayar juna akan abun dakukafada dabakugane ba sai kuji dagajunanku kafin kufito kugaywa duniya inbahakaba mu dalubai zamudinga tunanin akwai hasada sakaninku. Mallam murtala would have call asadu Sunna to confirm on what he said concerning hajiya Aisha bichi and if he is not convinced then he can come out and tell the world. Am surprised at what Mallam murtala did. Allah yakyauta. Watching from Toronto Canada Asalamualaikum warhamatullah
Assalamu alikum. Malam kayi kokari. Allah yasakama da alheri. Kullum kana kokarin adalci. Amma ni ga faimta ta anyi kuskure gaskiya. Domin an taba makamancin wannan malam Jafar ya yi caccaka. Kwatantanta Atiku da manzon Allah, ko kwatanta mutan Kano da mutanen da ifa. Lalle comparison is allowed. But evident similarity must exist. Babu kwatanci tsakanin girma ko mukamin musulunci da girma ko mukamin wannan siyasa. Da fatan malaman da sukai wannan kuskure su yadda Allah ya gafartamana.
Aslm/km. Wann abin haushi ne ache Malami lallai sai ya kirkiro laifi ga dan uwan sa Malami, suna zubar da mutunchin kansu.. Sann mene laifin A yabi wata matukar tayi abin kirki, anfison ayi ta zagin kowa bamai mutunchi. Allah y sakawa Sheik Musa Yusuf. Sann yabon nagari yakan sa wasu suyi koyi da halin kirki..
Hakkun Malam Abu Aisha Allah yasaka muku da alkhairi. Mudai mutanan wannan zamanin muna bukatan da,a mugyara halayenmu Allah yakara shiryar damu hanya madaiciya.Allah ya kara hada kan Malumanmu da sauran musulmi baki daya. Malumanmu muna godiya Jzk khairan.
Ban taba jin na tsani demokradiyyar NIGERIA ba a rayuwata sai wannan lokaci, kullum maganar malaman ta koma kan siyasa ? Kullum sai an kawo dalilin da zakaji girman wani malami da kake girmanawa tana raunana, Allah ya haɗa mana kan makamanmu su so juna fiye da yadda suke son yan' siyasa.
@@abuaishaalfurqan Haka Yake Ya mu'allim, gaskiya ne zancenka. Sai dai har ga Allah mafi yawan mutane munfi bukatar ganin hadin kai malaman mu fiye da cece kucen da muke gani a yanzu. Wallahi wannan lokacine daya fi kamata a maida hankali wajan hada kai fiye da baya. Allah yasa mu dace.
Assalamu alaikum, Malam Allah ya saka da alkhairi, Gaskiya irin wadanannan maganganu bai kamata adinga kawo su kan manbari ba har'wasu malaman su dinga cewa su yan'kwan kwasiyya marasa tarbiyane, nasiha yakamata adinga yi, mafiya yan'kwankwasiyya matasa ne daga shekara 18-30, musulmai kamar kowa, kuma ita wannan mata babu wanda ma ya santa, balle ace akwai wani abu tsakaninsu, Allah ya ganar damu
Gaskiya nidai bangoyi bayan zagin taba Amma badaidai bane kamantata dahakan domin ita bayan rayuwar mijinta zataiya Aure sukuma matan manzon Allah uwayinmune basa Auruwa gakowa don haka banbancin abayane yake.
Wlh wannan itace masifar da ta kunno muna kai Zakaga mutane yayi shekaru yana fada karwa Amman ana neman inda za ayi mishi terere a media Shin idan har ma mutum yayi kuskure bai kamata a kira mutum a tambayi miye manufar ka akan kaza da kaza ba Allah shi kyauta
shi asadussunnah ra ayin sa yake fada Amma kuma Shima yasan abinda ya fada karya yake Duk macen da zata iya fito na fito da namiji akan titi bainar jama a bai kamata a suffan ta ta da wadan can suffofin ba Sannan meyasa farko baiyi ba Sai yanzu Kuma Wai ace Baza a zage Shiba Bana goyon bayan masu zagin malamai Amma wasu malaman suke jawa kansu zagi
Allah yaqara yawanku acikin social media don badan Allah yasa kunanan ba wallahi da anyi wasa da kwakwalan mutane sosai tabbas kana kokari saboda haka Allah yaqarama kwarin gwiya yabaka tsawon kwana yabaka lafiya don addini yacigaba da amfana dakai.
Shifa mlm murtala akoda yaushe soyake yaga ana ta rikici domin rashin son gaskiya ko kadan abunda yake wlh ba daidai bane kadubi yadda yadamu gwamnatin jahohin skt ktn zmfr yadawo kan Bello yabo wlh baya kyautawa abinda yake
Malan allah ya saka da alkhairi Amma malan meke faruwa stakanin ka da mal.murtala saboda a farko kakan yi shirye shirye akan videos ɗinsa Kai kake ce mana mudinga duba alkhairen mutun Martanin ka dai dai yake amma dai kamar bai kamata ba ace ka dai bayyana alkhairen sa ba sai dai martani a inda yayi ba dai dai ba Allah ka haɗa kan Malaman mu baki ɗaya!
Babu wanda yayi inkarin darajarta amma menene faidar kamanta darajarta da matar manzon Allah S A W wacce Allah Ya siffanta da UMMUL MU'MINEEN?? anya wannan ba wuce gona da iri ba?
Ina jiima Mal Murtala asada tsoron sharrin shedan gameda yadda yake alaqa da sauran malamai. Musamman idan wani abu ya shiga tsakaninshi dasu. Muna fatan Allah ta'ala ya kareshi daga sharrin shedan dakuma makircinsa.
Kai !!! Kaide kanada son zuciya! Aikin malamai shine: sukare addinin. Ba wai sukare masu makamai ko yen siyasaba. Me yasa kakeso se ka mayarda kusakuransu dai'dai? Mlm murtala yayi nasihane bâtarde da la'akari da kungiyanciba! Amma Kai bakaso ace yen izala sunyi kuskure! اللهم أرنا الحق حقا وارزقنا اتباعه وأرنا الباطل باطلا وارزقنا اجتنابه !!!
Amma dai duk dahaha ba tarbiya ci matar aure tayi rash tarbiya GA namiji babban ba kawaii svd da tana da iko da kudi koh wlh wlh babbar matsala ci malamai da siyasa
Hmm maganar rashin tarbiyya wlh su kansu masu martanin matansu suna iya kare kansu a indasuka ga namiji zai ketasu abu ne a al'ada mata suna kare mutuncinsu idan suka ga zaa musu rashin arziki koda kuwa a tashar motane.
Ina tare dakai amma malam triumph wallahi bashi da gaskiya domin yadauki bangare,kanajifa yace ya tuntubeta amma bai tuntutubi abba ba sannan kuma yafadi dalilinsa shine tabashi abinci tabashi offer wallahi tallahi yadauki bangare,saboda duk wanda yake kano yasan yanda apc suke tunzura matasa amma meyasa baitaba maganaba
yace ya kirasu abva kabir basu dau kiraansa ba, sannan yayi magana ne akan masu zagin mazu darajamasu shekaru shin meye aikin malamai idan basu hana wannan ba?
Kana da san zucia kai ma , sbd yana bangarenka shiyasa kake kokarin bashi karia , yayi mata kirari da sufar nana aisha ta jarumta menene lefin assada sabida baya pdp koh , labaran ka da yawa basa tapia akan tsarin jarida jarida bata san zagye abu cikin bayyana gaskia amman da yawa zantukanka kai tsaye ake ganewa ga inda ka karkata Allah ya sawake ,
Alhamdulillah Allah Yasaka muku da Alkhairi. Wannan Itace tafiyar Sunnah
Babu kaudakai ta wajan raddi wa kowwa.
Subhannallah kaji yadda yamai mumunar fahimta fatan alkairi zuwa ga malam
nima ina maka fatan alkhairi dan uwa Allah yasa ya gane.
Amen
Allah ya saka da Alkairi asheikh Abu Aisha, bai kamata bama sheikh murtala yayi irin wannan maganan nan bama don wannan ai ilimi ne bayya nenne ai
wlh kuwa malam abdussalam ni kaina nayi mamaki ace malami yayiea dan uwansa martamia akan abinda a al'ada ake fadi yau da kullum.
Allah ya sakama da alkhairi akan aikin da kakeyina tace gaskiya kome dacinta Kuma ya kare ka da xamiyar shaidan
amin amin
Hujja mai Haske kuma karfi. ALLAH Ya sakama da Alhairi Malam ABU AISHA
Masha Allah Allah yasaka daAlkhairi mallam Abu Aisha
Masha Allah jazakallah khairan. Gaskiya wannan be daceba idan ma baka fahimci abunda ake nufiba sai kayi bincike amma ba dai dai bane wannan.Allah yasa mugane.
Allah yasa mudace duniya da lahira yakawo mana dauki ya hakanmu da muda malaman mu da shuwagabannin.mu🤲🤲🤲
Allah ya karawa Abu Aisha lfy gsky Bata kyau taba saboda AIBA intake Mulkiba miji tane
Ina matayi hakuri ta barsu sun wuce
Masha"allah wannan gaskiya jawabi ne na ilimi... ❤️
Allah ya kara bassira da daukaka mlm.
Hmmm Allah ya kyauta
Masha Allah bayani ya futo fili ga duk wani mai son gaskiya
نعم نعم جزاك الله خير
Allah yasa mu gane ,malan Abu Aisha Allah ya biya ka da Aljanna
Hima kwankwaso har yayi gwamna bamu taba ganin matarsa abainar jamaa ba itam Allah yamata albarka
Wannan maganartaka gaskiyace Abu Aisha Allah yasakamaka da alheri shi kuma Allah yasa yafahimta
Allah ya biyaka malan amma kakara saurara da fahinta saboda yace manzan Allah s a w yace ha aïsha to musa yusif itama ha wai itama aïsha Dss wai itama hakane innaha aïsha
Allah ya saka Maka da Alkhairi Abu Aisha.
Alha karama annabi S❤ A 🤍W daraja
amin, saw
S.A.W
Allah ba Alha ba. Dan Allah a jara
Amin ya rabbi
dama assada yason rigima malam musa Yusuf karya tanka masa dan Allah malam mutum ne maidaraja
Macha' allah Abou aicha
Allah ya Saka da alkhairi akan aikin ka na tace gaskiya kome dacinta Kuma ya kare ka da xamiyar shaidan
Ni fa lamarin mu yafara bani tsoro yanzu fa muke cima kawunanmu diddige malamai na nasu muma muna namu kowa so yake ajishi ace shine inbashiba bawani gaskiya mugyra halinmu gaskiya inaga anzo lokacinda yawan shirunka shiyafi alkairi
masha allah malan allah yasakamaka da alkhairi allah yasa mudace 👍
Gsky duk mlm da ya maida mumbarin waazi wajen tallata yn siyasa toh kuwa kimarsa ta zube
Allah shikyauta, kasan yawanci ba hausarmu daya ba shiyasa wani lokacin wani bai fahimtar maganar wani
Gaskiya su malam musa Yusuf suna zubarda mutuncin addini sbd magan gannun da sukeyi akan wasu masu kudi da wasu yan siyasa ba dai dai bane kuma rashin mutunta addini da malanta ne
dan uwa kome zamuyi mu fara nazari, shin laifi ne a yabi me kudi ke taimakon addini da san adddini a irin wannnan yanayin da mutane talawansu da masu kudinsu mafi yawa ke gudun addini basa taimaka masa? kenan a kullum idan akace wannan me mulki ne ko me kudi shike nan ya zama mutumin banza a wajen mu babu ta inda zai alheri ya yabeshi shekarunsu basu da amfani?? inna lillahi wa inna ilaihi rajiun.... 😭😭
Jazaakallhu khaira Abu a,isha
Jazakikumullahu Khairan Mallam. Mallam dun Allah ku mallaman halisunna kudinga tambayar juna akan abun dakukafada dabakugane ba sai kuji dagajunanku kafin kufito kugaywa duniya inbahakaba mu dalubai zamudinga tunanin akwai hasada sakaninku. Mallam murtala would have call asadu Sunna to confirm on what he said concerning hajiya Aisha bichi and if he is not convinced then he can come out and tell the world. Am surprised at what Mallam murtala did. Allah yakyauta. Watching from Toronto Canada Asalamualaikum warhamatullah
gaskiya ne da yafi.
Raddi Martani Raddi Martani kullun zakaji daga malamannannamu, ALLAH dai yakyauta.
Kadaku manta annabi sallallahu Alaihi wasallam yace duk Wanda yayi mini salati daya Allah zaiyi masa goma wannan gara basa har Ina
Assalamu alikum. Malam kayi kokari. Allah yasakama da alheri. Kullum kana kokarin adalci. Amma ni ga faimta ta anyi kuskure gaskiya. Domin an taba makamancin wannan malam Jafar ya yi caccaka. Kwatantanta Atiku da manzon Allah, ko kwatanta mutan Kano da mutanen da ifa. Lalle comparison is allowed. But evident similarity must exist. Babu kwatanci tsakanin girma ko mukamin musulunci da girma ko mukamin wannan siyasa. Da fatan malaman da sukai wannan kuskure su yadda Allah ya gafartamana.
Aslm/km. Wann abin haushi ne ache Malami lallai sai ya kirkiro laifi ga dan uwan sa Malami, suna zubar da mutunchin kansu.. Sann mene laifin A yabi wata matukar tayi abin kirki, anfison ayi ta zagin kowa bamai mutunchi. Allah y sakawa Sheik Musa Yusuf. Sann yabon nagari yakan sa wasu suyi koyi da halin kirki..
Hakkun wannan fadakarwa hakatake Allah yasakada alkairi
amin
Allah yasakada alhairi
Allah yasaka da Alheri Mlm yakarama lafiya Amine
amin
❤️❤️❤️❤️❤️
Allah ya sa ya fahimceka, mashallah 💖
amiin
Figurative statement is part of languages but the massages need to be clear, just and valid.
Jazakumullahu khairan
amin.
ma cha allh allh yasaka wa iyaye da alheri
hmm kumai yasa bakusan gaskiyane yan p d p yan izala sai kishin aljihu
Allah ya saka da alkhairi malan Abu 🙏
Gaskiya kunada siyasa itaqillaha hamisu makuntu
Hakkun Malam Abu Aisha Allah yasaka muku da alkhairi. Mudai mutanan wannan zamanin muna bukatan da,a mugyara halayenmu Allah yakara shiryar damu hanya madaiciya.Allah ya kara hada kan Malumanmu da sauran musulmi baki daya. Malumanmu muna godiya Jzk khairan.
Jazakallahu khairan 👍
Kaida Kanka me wannan Tashar Kanada Mugun son zuciya sannan Kaji Tsoron Allah
Ban taba jin na tsani demokradiyyar NIGERIA ba a rayuwata sai wannan lokaci, kullum maganar malaman ta koma kan siyasa ? Kullum sai an kawo dalilin da zakaji girman wani malami da kake girmanawa tana raunana, Allah ya haɗa mana kan makamanmu su so juna fiye da yadda suke son yan' siyasa.
dan uwa shi murtala sokoto shine ya sako maganar siyasa waye yayi maganar siyasa? baiwar Allar nan mutumxe musulma meue aibu dan an yabeta?
@@abuaishaalfurqan Haka Yake Ya mu'allim, gaskiya ne zancenka.
Sai dai har ga Allah mafi yawan mutane munfi bukatar ganin hadin kai malaman mu fiye da cece kucen da muke gani a yanzu. Wallahi wannan lokacine daya fi kamata a maida hankali wajan hada kai fiye da baya. Allah yasa mu dace.
Haka a ke son Malami ya zama Mai kyakkyawar zato da Samar da zaman lafiya da yada Alheri. Allah ya Saka da Alheri Mal. Abubakar Az-Zubair
Amen Amen Amen
Assalamu alaikum, Malam Allah ya saka da alkhairi, Gaskiya irin wadanannan maganganu bai kamata adinga kawo su kan manbari ba har'wasu malaman su dinga cewa su yan'kwan kwasiyya marasa tarbiyane, nasiha yakamata adinga yi, mafiya yan'kwankwasiyya matasa ne daga shekara 18-30, musulmai kamar kowa, kuma ita wannan mata babu wanda ma ya santa, balle ace akwai wani abu tsakaninsu, Allah ya ganar damu
Malan abu Aisha Allah yasaka maka da alkairi Allah ya tabbatar dakai akan gaskiya
Amin amin dan uwa godiya Allah yasa mu dace mu duka.
Ohooo kaiyi takanka mallam
❤❤❤
الله يحفظك و يحميك لنا... أختكم من 🇸🇦
Amin 🤲
Gaskiya nidai bangoyi bayan zagin taba Amma badaidai bane kamantata dahakan domin ita bayan rayuwar mijinta zataiya Aure sukuma matan manzon Allah uwayinmune basa Auruwa gakowa don haka banbancin abayane yake.
Izala naira
Masha'allah alayha
Masha allah
Wlh wannan itace masifar da ta kunno muna kai
Zakaga mutane yayi shekaru yana fada karwa Amman ana neman inda za ayi mishi terere a media
Shin idan har ma mutum yayi kuskure bai kamata a kira mutum a tambayi miye manufar ka akan kaza da kaza ba
Allah shi kyauta
shi asadussunnah ra ayin sa yake fada
Amma kuma Shima yasan abinda ya fada karya yake Duk macen da zata iya fito na fito da namiji akan titi bainar jama a bai kamata a suffan ta ta da wadan can suffofin ba
Sannan meyasa farko baiyi ba Sai yanzu
Kuma Wai ace Baza a zage Shiba
Bana goyon bayan masu zagin malamai Amma wasu malaman suke jawa kansu zagi
Allah yaqara yawanku acikin social media don badan Allah yasa kunanan ba wallahi da anyi wasa da kwakwalan mutane sosai tabbas kana kokari saboda haka Allah yaqarama kwarin gwiya yabaka tsawon kwana yabaka lafiya don addini yacigaba da amfana dakai.
Shifa mlm murtala akoda yaushe soyake yaga ana ta rikici domin rashin son gaskiya ko kadan abunda yake wlh ba daidai bane kadubi yadda yadamu gwamnatin jahohin skt ktn zmfr yadawo kan Bello yabo wlh baya kyautawa abinda yake
Da bai taba Atiku ba da ba'a mai terere ba.Ba wanda baya kuskure har Kai alkalin alkalai
Malan allah ya saka da alkhairi
Amma malan meke faruwa stakanin ka da mal.murtala saboda a farko kakan yi shirye shirye akan videos ɗinsa
Kai kake ce mana mudinga duba alkhairen mutun
Martanin ka dai dai yake amma dai kamar bai kamata ba ace ka dai bayyana alkhairen sa ba sai dai martani a inda yayi ba dai dai ba
Allah ka haɗa kan Malaman mu baki ɗaya!
Duk Wanda zaiyi waazi da hushi tobazai barin talalabiyaba dominshi murtala asada koyaushe zakajishi kamar shiriya hannunshi take koyaushe fada yaushe fada Kuma saudadama bayabinchike kawai shidai yabirge matasa kamar kalaman maigidansa malaminku malan Bello yabo harko yaushe mutun zaiyi hukunchin hushi todole yajikunya
Kwadayi mabudin wahala maganin Mai kwadayi
Babu wanda yayi inkarin darajarta amma menene faidar kamanta darajarta da matar manzon Allah S A W wacce Allah Ya siffanta da UMMUL MU'MINEEN?? anya wannan ba wuce gona da iri ba?
Allah biyaka mlm ina sonkaa sabada Allah saboda kana son gaskiya
Amma Malam me yasa Malam Asadussunna ya kawo maganar rikicin wadancan mutane awurin wa azi ?
Me yasa kuke kare wasu ku Bata wasu?
Malan dan p d p hmmm
Ina jiima Mal Murtala asada tsoron sharrin shedan gameda yadda yake alaqa da sauran malamai. Musamman idan wani abu ya shiga tsakaninshi dasu. Muna fatan Allah ta'ala ya kareshi daga sharrin shedan dakuma makircinsa.
Allah ya kara lafiya malan Abu Aisha
❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
Jazakalahu kairraa ya chek
Kai fa bakada ilimi,
No
Kaji yace itamafa Aisha ce. To meye nacewa Haka? Ya yabetamana kawai basai yakwantata da Uwarmu ba Sayyadatuna Aisha ko darajarsu Guda?
Kai !!! Kaide kanada son zuciya! Aikin malamai shine: sukare addinin. Ba wai sukare masu makamai ko yen siyasaba. Me yasa kakeso se ka mayarda kusakuransu dai'dai? Mlm murtala yayi nasihane bâtarde da la'akari da kungiyanciba! Amma Kai bakaso ace yen izala sunyi kuskure! اللهم أرنا الحق حقا وارزقنا اتباعه وأرنا الباطل باطلا وارزقنا اجتنابه !!!
Amma dai duk dahaha ba tarbiya ci matar aure tayi rash tarbiya GA namiji babban ba kawaii svd da tana da iko da kudi koh wlh wlh babbar matsala ci malamai da siyasa
Hmm maganar rashin tarbiyya wlh su kansu masu martanin matansu suna iya kare kansu a indasuka ga namiji zai ketasu abu ne a al'ada mata suna kare mutuncinsu idan suka ga zaa musu rashin arziki koda kuwa a tashar motane.
Gaskiya malan murtala wani lokocin baya yin bincike akan wasu abubuwan hakan badey bane kanakin baya yace dr gumi da taadanci kuma yanzu sadu sunnah hakan baya mana dadi kuskurene abun kunyane ace malamin sunnah kuma kamar asadu snnah shi mutunci madarane
Toh matar sa ce? Makwadaitan malamai kawai
Malam wallahi tallahi shiyaja ma kanshi zagi,nima ni dan ahlussunane amma wallahi yafusatani Akan wannan san zuciyar tashi
Ina tare dakai amma malam triumph wallahi bashi da gaskiya domin yadauki bangare,kanajifa yace ya tuntubeta amma bai tuntutubi abba ba sannan kuma yafadi dalilinsa shine tabashi abinci tabashi offer wallahi tallahi yadauki bangare,saboda duk wanda yake kano yasan yanda apc suke tunzura matasa amma meyasa baitaba maganaba
yace ya kirasu abva kabir basu dau kiraansa ba, sannan yayi magana ne akan masu zagin mazu darajamasu shekaru shin meye aikin malamai idan basu hana wannan ba?
Hnmm 🤔
كنا نظن أنك تحاول أن تتبع طريق الإنصاف ، أما في هذه الأيام فيظهر أنك تسعى جهدك أن تدافع عن الوهابيين ، أصابوا أم أخطؤوا !
Kana da san zucia kai ma , sbd yana bangarenka shiyasa kake kokarin bashi karia , yayi mata kirari da sufar nana aisha ta jarumta menene lefin assada sabida baya pdp koh , labaran ka da yawa basa tapia akan tsarin jarida jarida bata san zagye abu cikin bayyana gaskia amman da yawa zantukanka kai tsaye ake ganewa ga inda ka karkata Allah ya sawake ,
Nimadai na Dade da gano hakan
Taya mace da tayi tashanci fada da namiji atiti sabida san zucia duk mace ta gari bazata iya fadi in fada akan titi da namiji