Dadin Kowa Sabon Salo Episode 63
HTML-код
- Опубликовано: 20 окт 2024
- Yayin da Adama ta ci gaba da tsintarkanta a tsaka mai wuya, Bayan daKamaye ya iy mata korar kare daga gidansa a yanu ta fara
laluben hanyar da zata bi domin ganin an sulhunta tsakaninsu sai dai yunkurin neman sulhun tana kokarin jefa kanta a cikin wata sabuwar
sarkakiyar mai wuyar fita.
nafara enjoying wannan episode din, amman halin mllm Ayuba yasa naji haushi, Allah ya rabamu da halin maza irin nasu amin.
Gaskiya arewa kuna kokari amma shi kamaye yakamata watarana yayi wanka koda sau dayane, kuma jinjina ga sa'adatu wajen nemamusu yanci a gidan kabiru makaho da matarsa delu cogal.
❤❤ good morning
Malam
Ayuba
Allah
Sai
Yatambayeka
Insha
Allahu
Agaskiya kamaye ya birgeni ina masa kallon agaskema haka halayensa suke domin yanada wadatar zuciya hakika he is my hero at arewa24
mudai muna jindadin shirinnan na dadin kowa Allah yataimake ku baki dayanku akan aikinku
Gaskiya halin ayuba yayi haka, yakamata ace sabuwa ma ta samu sauki ga kullun danta wahala yake sha, yana samowa amman Baban yana ci. Ita kuma yakamata ace Bintu anyi mata sauyi da wani tunda dai IB baya sonta, saikuma ya koma ya gyerota da shi da Gimbiya.
gaskiya Sabua kina karantarda tarbia ta kirki Allah sa kamiki da Alherie (akaw ban tawsahi)
سبحان الله
الحمدالله
لا اله الا الله
الله أكبر
لاحول ولا قوة إلا بالله العلي العظيم....أحب الله💖💖💖
سبحان الله وبحمده سبحان الله العظيم♥♥♥
Wow masha allah dadin kowa yafito 😍😍😍😍😍😍😍😍
Shamsiya Riyadh Ddtfdd by by
Munayinku ta makka aci gaba dagashi🤙🏽
Allah yakara basira
Wlh gaba daya banason masu halaye irin na ayuba azayirce subhanallah
Allah ya kara basira kuna debe mamu kewa da shirin dadin kowa, nitunda nike bantaba jin film din yaburge niba kamar dadin kowa ngd
SLM tashar arewa24 muna godia sosai Allah yakara basira sedai ni shawarar dazan bada shine yakamata masu shirya dadin kowa su kawo karshen wahalar da gimbiya kesha kuma ta auri I.b domin a nuna tausayawa gamasu gudun hijira suma anunawa duniya cewa sunada daraja ,sai zancen sa'adatu itakuma yakamata ta auri alhaji babu domin su warke daga kangin wahala da talaucin dasuke ciki inyaso se abata acting din Gyaramasa zama shida matarsa .hope za'a karbi korafina by.....
Sadiya Sidi Said wannan maganarki haka take wlh
Well play Mal. Kamaye namijin duniya
Agaskiya munajin dadin shirunku, Allah dai yakara basira.
Ameeen
من ينبع البحر سلاااااااااام
Ma sha Allah, godiya muke wallahi
Malam ayuba mugu ne na karshe wlh Allah ya rabamu da irin wannan miji
Masha allah Go diya muke allah ya kara basita
meru Hausa Hausa Anas gfh
Dan Allah a riqa fara rubuta sunan Ubangiji da capital "A".
جاري المشاهدة... وصباحكم سعيد
Masha allah
Thanks a lot... ammafa gaskiya ADAMA batayi ladama yanda yakamata ba
جاري مشاهدة الآن الي من مكة يدوسون على زر لايك
Wato ko ka shekara goma ba ka ga mutum ba, kar ka tambaye shi hali tambaye shi dukiya, Mal. Ayuba bai canja halinsa ba. Daga samun kudi har ya fara kwarkwasar Bilkisu mai abinci. To hattara Mal. Ayuba bakin rijiya ba wurin wasan makaho ba ne.
سلام عليكم هلا وغلا فيكم يا احلى أري و انا من مكه
توفي الغامدي ااهلين فيك
Allah ya kara basira mun gode family yayi Allah ya kara daukaka
SLM, Nidai gidan kamaye ke birgeni domin kuwa za kaga yadda talauci ke katutu acikin al uma kuma ga matsa aurataiya, kuma shawaran da mallam Abu yaba kamaye da yabar magana ni baiyimin ba a matsayin sa mai illimi a dadin kowa, yakamata ace ya taimakawa kamaye yabi hakkinsa.
Gsky muna gdy dawannan qayatarwa dakuke muna amma wai yau she ne kamaye zaiyi kudi gsky yaka mata ace yayi kudi ngd
يعطيكم العافية اريوا24❤👏
Gaskiya banji dadin yanda Sabuwa tafasa bankin Dan Asabe tabaiwa Ayuba ba. rashin tausayin yayi yawa.
Kuma gaba daya. Amma da yake dan Duniya ne Kuma bai haifu ba sai ya bata only 10% na kudin. Yaje yaci mai dadi a waje har na 1500 amma gidansa ba masarar da za'a dafa. Kuma dan Asabe bai ji dadi ba sai dai kawai dan uwarsa ce ba yadda zai yi da ita ya dauki dangana.
gsky abinda daci dayawa!
GASKIYA yakamata ace ayuba yatuba yagane sabuwafa tanakokari
Muna jin jina ma aikatan dadin kowa dana Arewa24 allah kara dauka ka
jafar assal ykk
Lafiya lau
Watching now. Allah yayi jagora
Don Allah ina labarin gidansu tauraruwata ta farko a Dadinkowa ZUBI
يا هلا والله وغلا صباحكم عسل 😍😍
الحب جاااااااااا😻💕
fatan allkairi gareku
Gaskiya.soyaiya bakaryabace yakamata.aibiya auribintu idandama yahada daginbiya
Haruna AMADU gaskiya ne wannan mgnar hk ya dace
gsky gsky baban dan asabe bashida adalci kuma MaMan bintu itata bata been bintu gashi adama bata yi nidamaba haryanzu
cool j valide
Adama shedaniyace< wai farraqu akaimata tsakaninta da kamaye hahaha Idan ma hakane ai itace bokanyar datai farraqun
Gefällt mir sehr
Gaskiya abinbabar bintu takegayawa aibi baikamataba
aiki yana kyau Amma fa gaskiya banga zalihat ba ina fatan alkhairi agareku
Yaya zaayi yaro yasamo kudinshi da kyer kikwasa kiba babanshi ayuba yakaiwa yanmata
Masha Allah, Allah kara basira.
Say dey abinda Ayuba yakeyi ya wuce gona da iri à matsayin shi na magidan ci.
Sannan Kuma way ına labarin tantabarunnan 😀😀😀 wato Nisir da Stéphanie?
عفغاق
Mungode amma Wlhy ayuba baya kyautawa
اول تعليق
masha allah
Allah yakara bashira
gaskiya son da ib yakema gimbiya sone nahakika
Excellent
الي من رياض هوساوي هلا وغلا فيك هوساويه من رياض😍
Muna godiya arewa 24 muna tare da ku
كم نسبة حبكم لي اريوا عن نفسي 100/1000000
فوز المزيونه ال قاسم انا عن نفسي مافي رقم
1000000
Oh ayubadai baze canza haliba
Anayi muna jn dd
kamaye bawan Allah kamin daidai
مكاويين و مدنيين احيييكم
أهلي السودانين وينكم
هنا
I love Nigeria moves❤❤❤
It’s not a movie
godiya ta masenmen zoiwa a gareku in dadin kowa sabon salo
Dan Allah talauci ba haukabane kazanta daban talauci daban kamaye kullum ko bakinki dukyawu ko kunfa ko idonshi da kwansta haba abunnasamu kaman zanyi amai wasu talakawanma sunfi masu kudi stafta
Islam Adam haka take wlh
Aikinku ya na kyau tachar arewa 24 allah kara basira
Kamata yayi kukawo karshen wahalar gimbiya tayi auren itama taji dadi ta manta da wahalar datasha kuma kamata yayi tazama wata abar alfahari a garin dadin kowa a matsayinta na yar gudun hijira
Shegen halin ayuba baburanda zaya barshi wlh
Aminudeenabdurrashid Amiط
Wish u A good
Allah ya karabasira
هلا والله بى الحب 💖💓❤💗
Rahma Mohmmed ffg
Rahma Mohmmed slm
toujours Always sempre daga italy
Kaini ayuba in babanane sai nabar gari sabodachi kaiya isahaka
Amma sabuwa kinyi shirme dazaki fasa bankin yaronki kizaro harkusan 7,000 kibawa mijinki daace zaibawa mamanshi 5,000 babu damuwa ,amma kina ganin 700 yabawa mahaifiyar shi,sbd tsabar tsiya irinta baban dan Asabe.....dakanan United Arab Emirates Abu-dabi
maman. bintu bata gyarama ib ba
Ya yau baku saka mana tala wani sati
Allah ya taimaka arewa 24
اسف على التاخير في التعليق والله شكرا يااريوا ماتقصرو والله من معجبينها
Thanks arewa
Good arewa
ba asamana talar sati mazuwaba kokun gama Shirin ne
gaskiya maman bintu batada laifi
Shamsudeen Gorah tana da laifi mana tunda ta nunawa bintu lalle sai ta samu abinda take so ko ta halin Yaya.lokacin da IB yaki yarda da auran ta ,sai ta nunawa yarta ai bashi kadan bane namiji amma sai ta biye mata akan lalle sai ya aure ta.kinga kuwa ai tana da laifi
Laifinta na tsanar IB ne. Me yasa zata jingina masa laifin sanar da babn Bintu akan shan Benylin din da tayi Kuma tasan ba laifin sa bane? Wannan shine ya dagula masa al'amuransa ya shiga damuwa. A gani na shi yasa yake kokarin auren Gimbiya da gaggawa saboda ya fice daga gidan su ya huta.
miyasa shi babanta yahkasa yimata yadda yawa ib dun jin ya,ayimta na ib yah auresu tare da ginya domi kowa mamarta zatafi jin ciyon yarta daya ta zauna da yar aikin gidansu daki duda
aman kutu duk mana ganine kamar wa,azi kutuna shin Alhaji bubu yasa dan baba halin da yah Shiga koh mamarshi ce?
Rukayatu. aman miyasa shi babanta baiyima yadda yahwa ib ba najin ra,ayinta kan ib yah haddasu subiyu kitunafa inhar yace zai hadasu subiyu ita anty bata inya hanawa kinsan da haka anty rukaya.
SABoNsALo
شكرا
a gaskiya adama ta cancanci tukwici😂😂😂to amma yaya ba a sayo nagaba ba ? ko ya.....
شوشو من مكة
شيخه البنات منوره
شيخه البنات كيفك يشيخه
منوره ي مزه
How can I get contact of kamaye please😂?? Allah ya kara basira. One of my favorite series😍
Phaeexerh Abdullahi let me send u his contact number
Yunusa Musa thank you
ma sha allah
احلى شي
Waini Dan Allah miya kawo wnn fitsararriyar yarinyar acikin shirin nan balkisu mai abinci wane irin rawa zata taka.
Hauwau bujawa, bakinsun nan tayi à barta saboda ta dey dey ta kamar su malan kabiru Sannan Kuma ta samu ta danfari Ayuba kamar yada tani ta mishi.
Wai ya labarin sallo
نايس
اهم شي بلقيس الحب 💋❤️😍😘
الي من الوادي زقله . يصف جنبي. ولايك. بوشا 😜
غبؤ
'دجل.ة
ASLM
Merci
Nice one24
تستاهل هذه ادما قليل في حقها
عيوش البرناوي اي والله تستاهل.😂
عيوش البرناوي انا حتى م بغيت كاميه يرجعه.😤
الاسمرا ني حقيقه
عيوش البرناوي يب
😊😊
wai ina sallau ne
🎉🎉🎉🎉
gsky yayi kyau amma ba trailer na next episode ko me ya sa ?
Laifin mamar Bintune gsky
Nigaskiya bukumniba d'à kukabar haudo tarkon kauna kosabdami