Da dumi dumi, Mijin baturiya ya saketa ya bayyana dalili.

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 17 окт 2024

Комментарии • 214

  • @uwaisuabdullahi4301
    @uwaisuabdullahi4301 3 года назад +4

    Mashaa Allah...... Ubangiji ya Kara mana katangar dutse da sharrin ya hudu da na sara... 👏🏻😭😭😭😭

  • @maiangwazakari652
    @maiangwazakari652 3 года назад +2

    Wallahi Banga wata hujja ko cikkaken bayanin na ilimi a wannan wawan video ba

  • @dadinsoaure6774
    @dadinsoaure6774 3 года назад +3

    Masha Allah yayi muna godiya da wannan jawabi gaskiya ne

  • @surajoyusuf9586
    @surajoyusuf9586 3 года назад +5

    Jazakallah khairan malam

  • @wasilaidiris4911
    @wasilaidiris4911 3 года назад +1

    Masha Allah Alhamdulillah jazakal,lahu kairan Allah ka shirye mu 🤲🤲🤲

  • @freshgirlmaigatayargol9615
    @freshgirlmaigatayargol9615 3 года назад +2

    Wallahi mazan mu na nigeria kwada yayyune neman abin duniya ne yasa suke auren turawa

  • @yuseefbsalees8038
    @yuseefbsalees8038 3 года назад +5

    Masha Allah allah yasaka da.alkhairi malam

  • @sabioumoh4901
    @sabioumoh4901 3 года назад +4

    Allah sa hakan shi n'allkhairi

  • @nadiaalmoustapha8397
    @nadiaalmoustapha8397 3 года назад +11

    Mallam Allah ya saka da alheiri.

  • @نايلةهوساوي
    @نايلةهوساوي 3 года назад +7

    Alhamdu lillah Alhamdu lillah Allah ya tsare yaranmu da irin wannan Auran

  • @ahmedsaeed3050
    @ahmedsaeed3050 3 года назад +1

    God bless you. Shiekh

  • @muhammedrabiuabubakar7531
    @muhammedrabiuabubakar7531 2 года назад

    حفظك الله وايمانك

  • @bbuaabbuaa2603
    @bbuaabbuaa2603 3 года назад

    Wannan gaskiya ne wallahi 👍 dayawa irin hakan tafaru in akayi aure akahaifi yaran wallahi musiba suke zamewa qasarsu t musulunci sai sungama shaqa musu munanan halayya sai sudawo dasu qasar iyayensu maza suzo suyita hadakan musulmi suna gwarawa suyita jefa wasuwasi acikinsu suhanasu zaman lpy tako ina gaskiya vabu riba acikin irin wannan auren wai imma banda jaraba dason zuciya dason abun duniya duk matan musulmai karasa yarda kakeso sai kaje ka auro wacca bamusulmaba hb dan Allah murage son duniya muke tunawada Allah d koma makomarmu

  • @yunusabala2277
    @yunusabala2277 3 года назад +1

    Jazakallau bi janna

  • @nafeesahsalees7798
    @nafeesahsalees7798 3 года назад +5

    جزاك الله خيرا

  • @dr.fayyuzavlog6632
    @dr.fayyuzavlog6632 3 года назад +3

    Matasa su dage da neman na kansu domin suna tinanin zuwa kasar waje da aiki ko auren 'yan canne mafita
    To ba haka bane kuma a dik inda Allah ya halicce ka to ka gode mai domin shi yasan dalilin da yayi ka a nan
    Hange hange ba namu bane
    Mu nemi na kammu shi yafi

  • @al-ummadayatv8294
    @al-ummadayatv8294 3 года назад +1

    Wallahi bâ abinda acikin awren baturiya wadda bâ musulma bâ say wahala , ya yan uwana allah yaganar da mû

  • @mrsishaqfaski7789
    @mrsishaqfaski7789 3 года назад +5

    Masha'allah thanks

  • @AuladunSalihunTV
    @AuladunSalihunTV 3 года назад +3

    Jazakallahu Jannatul Firdausi

  • @hafsatadam8092
    @hafsatadam8092 3 года назад +2

    Ameen ya Allah

  • @ayubangr3789
    @ayubangr3789 3 года назад +2

    Masha Allah malam amee

  • @sayyadah1940
    @sayyadah1940 3 года назад +2

    Hakane malam wallahi Allah yasaka da alkhairi🤲🤲

  • @zulaihatmuhammad5758
    @zulaihatmuhammad5758 3 года назад +3

    Amman dai wani lokacin idan abu ya faru a musulunci sai kaji ma kamar kai kuka dan takaici, Mallamai dai kawai so suke suce ba kyau, amma inba haka ba, in shekarunta ne ake magana akai toh mesa Prophet Muhammad ya auri Nana Khadija kuma ta girme shi, in kuma zancan musulunci ne matan annabawa nawa ne ba musulmai ba? Mata ne dai nasan basa auren christain amman maza an basu daman auren christain. Kuma indai kaga mace ta guyama namiji addinin shi? Saidai in daman bai dauki addinin da kyau ba. Amman ni abun da nagani shine, tunda an halal ta ma maza ai ba wani abu bane😏😏.

  • @abashaydanaudu87
    @abashaydanaudu87 3 года назад +2

    Wai ni kam, ina da tambaya, shin wai tilasta masa akayi ya aureta? Tsuntsun da yaja ruwa....Mallam muna godiya, Allah ya kara tsaremana imanin mu.

  • @samirahassan2147
    @samirahassan2147 3 года назад +2

    Wlh kuwa mlm maganarka haka ne Amma idan mutum yayi tsokaci Akai wasu mutanan Sai suce Ai so baruwan Shi da tsofa Amma Ai ana duba abinda ya kamata. Kumama idan abin da gaskene Ai sae suringa soyayyan da yanmatan turawan Suna auransu Amma Duk tsofaffine suke aura.Allah yasa Hakan ne yafi masa alkhayri

  • @haladuali4795
    @haladuali4795 3 года назад +4

    Masha allah

  • @yusifsileman5560
    @yusifsileman5560 3 года назад +1

    Masha Allah alhamdulilah Allah ganar damu

  • @maryamalhassan8022
    @maryamalhassan8022 3 года назад +2

    Allah yasa mazan suji kuma sugyara Dan yawanci kwadayi ke kaisu

  • @amadoufrankfurttubetv8777
    @amadoufrankfurttubetv8777 3 года назад +1

    Wallahi wannan mutun bakin sai ankali🤯

  • @khadijadaudaidris7247
    @khadijadaudaidris7247 3 года назад +2

    Malam kwadayin ne ma yafi wlh gami da mutuwar zuciya, Allah ya ganar damu...

    • @surajousmanabdullahi6223
      @surajousmanabdullahi6223 3 года назад

      Wlh gsky ne Allah y ganar damu amma wani zubin lefin matan mune

    • @rabbiouamed9618
      @rabbiouamed9618 3 года назад

      To komai laifin matan se kuma mutun ya auri baturiya kuma tsohuwa sa ar kakar sa

  • @abdulsamadabdulazizi9498
    @abdulsamadabdulazizi9498 3 года назад +1

    Ameen

  • @abdulmajidm9890
    @abdulmajidm9890 3 года назад

    Allah ya sakawa malm da Allkhairi

  • @mukhtarbawa4303
    @mukhtarbawa4303 3 года назад +1

    Ma Shaa Allah

  • @ibrahimshaibu1612
    @ibrahimshaibu1612 3 года назад +2

    Allah ya kara basira dan jirman annabi mhmmd s.a.w

  • @fatimanuhumuhamn8444
    @fatimanuhumuhamn8444 3 года назад +12

    Allah ya biya mallam da mafifici alkair🙄

  • @دنياحظوظ-ذ2س
    @دنياحظوظ-ذ2س 3 года назад +2

    كلامك صح

  • @rabilouhabibou1589
    @rabilouhabibou1589 3 года назад

    To Allah yasa mudacé amin ya Allah

  • @امكوثرامكوثر-ك5ظ
    @امكوثرامكوثر-ك5ظ 3 года назад +3

    Hakane malam allah yasa mudace

  • @surayyasanisaeedsurayyasan2825
    @surayyasanisaeedsurayyasan2825 3 года назад +3

    Allah yasa malam D aljanna

  • @abdullahiyahayaabdullahi841
    @abdullahiyahayaabdullahi841 3 года назад +6

    Allah yasa mu dace

  • @hassanabdulkareem3263
    @hassanabdulkareem3263 3 года назад +1

    Allah ya Kara lfy

  • @hausaafricarastafreedomwan5465
    @hausaafricarastafreedomwan5465 3 года назад +8

    Eh mallam 😁👍

  • @abdulazizzakari307
    @abdulazizzakari307 3 года назад +1

    Allah ƙara ɗaukaka musulunci da musulmai

  • @al-ummadayatv8294
    @al-ummadayatv8294 3 года назад +1

    Hum Aÿ su mutanen mû suna ganin wayewa ne awren baturiya ,

  • @mammankebbi5132
    @mammankebbi5132 3 года назад +2

    Macha allah

  • @mamanelawaly5682
    @mamanelawaly5682 3 года назад +3

    Allah ya sa mu dace

  • @usmanyusuf5155
    @usmanyusuf5155 3 года назад +2

    Allahumma amiin

  • @salisumaigarijaja844
    @salisumaigarijaja844 3 года назад +1

    Ya Allah yakyauta ammah dai baza.a taru azamo dayaba kowa dai da kaddarassa arayuwa

  • @jonnytitanic8727
    @jonnytitanic8727 3 года назад

    Malam Allah yasa kafi haka gaskiya babu abinda ke haifar da hakan na farko sai dai kwadayi dan in ba kwadayi ba meye wannan kuma iyaye su kuma saboda son abin duniya suma sun bi sahu ko kuma dan ace an auri farar fata to ni a tunanina infarar fatar ce ko wata bafulatanar in farin ne akwai shi in kyan ne akwai shi amman kwadayi yasa an tafi hangen nesa to Allah dai ya kwato imaninsa dan gaskiyar magana juya shi za ayi kamar waina tunda kwadayi ya bi

  • @murtalaaliyumuhammed68
    @murtalaaliyumuhammed68 3 года назад +1

    Allah yasaka da alkhairi

  • @musarawaaa
    @musarawaaa Год назад

    Salaam, Al furqan TV dan Allah kutaimaka mani da Number WhatsApp naku saboda bana zaune a Nigeria yanzu nagode

  • @abdulgafaraliyu7168
    @abdulgafaraliyu7168 3 года назад +2

    Allah ya saka da aljanna

  • @mohamedmuftah4472
    @mohamedmuftah4472 3 года назад

    شكرا مالم.مناغودب.يامكىن رب العالمين والصلاه والسلام على رسول الله.

  • @josephdamilare5466
    @josephdamilare5466 3 года назад +2

    Tofah😲

  • @princessmaryamjos9ja500
    @princessmaryamjos9ja500 3 года назад +2

    Ni wlh ma qamar su nake ji wlh seda nayiwa bawan allahn nan kukan zuci game da auran nan kwata kwata ba birgewa mezanyi da wani bature

  • @youtub7866
    @youtub7866 3 года назад +1

    Allah ya datar damu

  • @fatimaalhajiidikofamataidi1608
    @fatimaalhajiidikofamataidi1608 3 года назад +2

    Allah yasa mala

  • @yusufasarki9061
    @yusufasarki9061 3 года назад +2

    Allah yasa mudace

  • @sulemansani816
    @sulemansani816 Год назад

    Allahamadulila

  • @sheikmodu4995
    @sheikmodu4995 2 года назад

    Allah ya sine, mata

  • @khadijatadamu2752
    @khadijatadamu2752 3 года назад +4

    Babu komai sai kwadayi da son abin duniya. Yana son green card na america ko anfada masu daga sunje ne za a basu oho saika tafi zaka rai na kanka

  • @aliyuumar358
    @aliyuumar358 3 года назад

    Allah kasa mumutu da imani

  • @nurahassan3235
    @nurahassan3235 3 года назад

    To Assalamu alaikum jama'a, shidai Malam yayi abunda yaga zai iya yi, amma ku daga ɓangaren ku me kuka gano a game da Wadannan Turawan, domin ni a tunanina 👉🏻👉🏻👉🏻 yin Auren bashine matsalar ba walau Auren Christian Women or Old Women duk bashine matsalar ba Qalubalen dake cikin kulla alaqar Auren shine abun dubawa, wato ina nufin manufar su akan mu mu Musulmi da kuma al'adunmu domin kuwa magana ta Gaskiya sunada mummunar manufa a kanmu saboda haka sai mubi a Hankali, abu na gaba kuma shine ina kira ga sauran 'Yan uwa Maza da Mata damu muyi kyakkyawan nazari da tunani akan abinda ya shafi maganar Neman Aure da kuma zaman Auren kansa, su Mata su rage buri mu Maza mu maida hankulanmu akan Iyalanmu, Sannan Mataye subi dokokin da sukazo akan Zaman Aure ta haka ne kowa zai kasance cikin farin ciki, Allah yayi mana Jagora Amin. Allah ya hadamu da Mata masu Imani da bin umarnin Allah Amin.

  • @usmansuleiman9570
    @usmansuleiman9570 3 года назад

    Alhamdulillah Allah yadataddamu

  • @fiddausiismailhadi7615
    @fiddausiismailhadi7615 3 года назад +3

    wlh hakane Malan maganarka gaskiyace kawai kwadayine Yake sasu aura

  • @lawanmasa7470
    @lawanmasa7470 3 года назад +1

    Don Allah kazo ka bincika mana wani aure da akayi tsakanin wani Dan China wadda ake zargin ba musulmi ba ne da wata yarinya musulma a garin Bauchi a unguwar Bauchin bauchi.

  • @alvinman8
    @alvinman8 3 года назад +1

    Mallam yan Morocco ma sun dade suna yi

  • @جميلهجميله-ظ1ض
    @جميلهجميله-ظ1ض 3 года назад +3

    ❤️❤️

  • @allahyasamudacefff8265
    @allahyasamudacefff8265 3 года назад +2

    Maganarka gaskiya ne mlm Allah Ya saka MA da Alkairi

  • @muhsinbala7009
    @muhsinbala7009 3 года назад

    Amiin

  • @aliyuusman9532
    @aliyuusman9532 3 года назад +1

    Allah ya kyauta

  • @salihuabbayusuf5921
    @salihuabbayusuf5921 3 года назад +1

    Wannan gaskiyane mallam
    Akwai bayanai makamantan haka masu yawa dasuke dasuke faruwa ko anan Nig ma

  • @halimatuaadam6775
    @halimatuaadam6775 3 года назад +4

    😲😲😲

  • @surajoibrahim3382
    @surajoibrahim3382 2 года назад

    Karya yakeyi kwadayi ne na kudi ko walwalar daula.. sai yaje yaga ba hakan bane .shege ya gudo. Makwadaici danma basuyi tsafi suka mayar dashi ya zama kudin ba suyi ta kashewa

  • @sairamovies1tv848
    @sairamovies1tv848 3 года назад

    Allah Ya Isa Mayaudara Kawai. Kun Yaudare Ni Domin Na Kalla Ku Samu Kudi. Kusani Haram Kuke Ci Kutuba Tun Kafin Ku Mutu

  • @musaalitatta8617
    @musaalitatta8617 3 года назад

    Allah ya saka da alkhari

  • @shehuusman9460
    @shehuusman9460 2 года назад +1

    ai namijin haramunne ya auri kirita dankuwa yanzu babu ahlilkitabi

  • @muhdsaniahmad2135
    @muhdsaniahmad2135 3 года назад +1

    Allah Yakyauta

  • @hajadai
    @hajadai 3 года назад +2

    Gaskiya mlam baka bane wanan dan kano ne Kuma auran su bemutuba dan Allah kudinga tabbatar da labari kafin kufa

    • @al-furqanwalhudatv
      @al-furqanwalhudatv  3 года назад

      Baki kalli videon bane Auren Dan kaduna Wanda ya auri baturiyane ya mutu, Vance Dan Kano ba , nasa hoton Dan Kano a thumbnail saboda zanyi maganarsa Shima acikin videon.

    • @al-furqanwalhudatv
      @al-furqanwalhudatv  3 года назад

      Kuma yana da kyau kafin ku karyata labari ku Fara kallar abinda ke ciki tukunna

    • @rabbiouamed9618
      @rabbiouamed9618 3 года назад

      Hakan jan kunne ne

    • @Takedowntv0
      @Takedowntv0 3 года назад

      @@al-furqanwalhudatv amman ai kamata yayi kasa hotan dan Kadunan a thumbnail ba wai dan Kano ba saboda kowa zai zaci dasu kake dan kawai kasamu view ne kake hakan

  • @saniabubakar4930
    @saniabubakar4930 3 года назад +1

    Be kamata asa hoton auren da bashi ake magana akai ba. Tasha me alaqanta kanta da musulunci.

  • @gaskiyaneqfds8600
    @gaskiyaneqfds8600 3 года назад +2

    Hakane

  • @Mashoor-05444
    @Mashoor-05444 3 года назад +1

    slm haba malam amtsayin ka na malami in baka gyra ba ai Baza ka kawo kushe ba tin da amusulin ci ya halatta Kuma ka manta da manza Allah Allah ya Kara yadda a kare shi kawai kayi musu fatan Alkairi dan Allah da zuciya yake ai ki Kuma Kai baka San abin da zai faru anjima ba dan haka baka da tabbacin yanda yaran su zasu taso الله يستر عليها بس

  • @BABANUWATRADOMEDCOLTD
    @BABANUWATRADOMEDCOLTD 3 года назад +3

    Kuma mafi yawn matan duk manya ne !!!

  • @abdullawan722
    @abdullawan722 3 года назад +2

    Wannan gsky malam Abu Aisha haka kake zanchan ka da adalci cikin ilimi Allah yayi maka jagora ya kareka ameen

  • @mabarukamuhammad1923
    @mabarukamuhammad1923 3 года назад +1

    Allah sa mudace

  • @abdullahimohammad9513
    @abdullahimohammad9513 Год назад

    Wannan ya nuna iyayen ta basuda tarbiya. Aina iyayenta suke lokacin da ta yi wannan video? Ni a ganina a daure ta kuma a ladabtar da ita da horo matsanani. Ina ganin lokaci yayi da gwamnati zata banning shafin titalk a Nigeria.

  • @asisinmama6275
    @asisinmama6275 3 года назад +1

    Yana saka hotunan banza a Instagram, mata da lingerie ba kuyimai waazi ba sai wannan da aka halatta???
    Tun lkcn da yake shirin auren ba iskancin da basuyi ba baku mai waazi ba sai yanzu???
    Gulma ya koma ga malamai kenan yanzu🤦🏻‍♀️

  • @aminouomar1379
    @aminouomar1379 3 года назад +1

    MALAM ALLHA YA TSAREKA

  • @khaliphaalbashir2699
    @khaliphaalbashir2699 3 года назад +1

    Wan nn ango dai ya shiga uku toh shidai yagani yanaso musulunci kuma yabashi dama

  • @sheikmodu4995
    @sheikmodu4995 2 года назад

    Gaskiya, wannan

  • @memeejillahi311
    @memeejillahi311 3 года назад

    Wai don Allah da gaske ne AUREN har ya MUTU??? 🤔🤔😱😱😱😳

  • @aishaaisha7388
    @aishaaisha7388 3 года назад

    Allah yabiya.malam

  • @hjykhadijaumarsulaiman6772
    @hjykhadijaumarsulaiman6772 3 года назад +2

    To samari Yan ningeria gareku wlh wlh ku farka duk lalacewar Yan matan ningeria sunfi wadanda kuke kwadayin auren turawa

  • @auwaluadamu7129
    @auwaluadamu7129 3 года назад +1

    Barka da yamma

  • @mariamkamil6022
    @mariamkamil6022 3 года назад

    Hmmmm

  • @mahammadouaboubacar
    @mahammadouaboubacar 3 года назад

    Allah ya sa mugane

  • @usainirzaki6021
    @usainirzaki6021 3 года назад

    Kai malam kacika hassada, Nina daukama auren dan fanshekarane da baturiya ya mutu, menene naka nasa hotasu? Agaskiya malam baka kyautaba, kuma abinda kayi bai daceba gaskiya.

  • @kallamuadamu4558
    @kallamuadamu4558 3 года назад

    Amma bai gayamana dalilinsa na sakinta ba.

  • @sheikmodu4995
    @sheikmodu4995 2 года назад

    Shi, kodai, zai zama, Dan america, karya ya ke,

  • @madinabashirmd8259
    @madinabashirmd8259 3 года назад +2

    Turkashi Uhmmm wnn tsohuwar 😂😂lefunsu ne inda bahaushiya ce baze aura ba